Zaben Najeriya
A labarin nan, za a ni cewa rundunar 'yan sandan Kano ta sanya wasu matakai da za su taimaka wajen tabbatar da zaben jihar a cikin kwanciyar hankali.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Uba Sani ta jihar Kaduna ta karya jjam'iyyun adawa da ke cewa ta shirya 'yan daba domin tarwatsa zaben ranar Asabar.
Charly Boy ya ce duk dan siyasar da ya murde zaben 2027 zai fuskanci mummunar sakamako ciki har da mutuwa, inda ya nemi 'yan Najeriya su saya gwamnati a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa gwamnatin Uba Sani ba ta yin adalci a zaɓukan ƙananan hukumomi a jihar.
Primate Elijah Ayodele, shugaban cocinIESC ya yi hasashen cewa wasu ’yan takarar ADC biyu za su hana Shugaba Bola Tinubu da Atiku Abubakar lashe zaben 2027.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi wasu tone-tone kan dalilin faduwarsa a 2015 inda ya ce ya yi tunanin soke zaben saboda matsalolin na’urar tantancewa.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin APC a Kudu masi Yamma sun yi wani zama, inda su ka yanke hukuncin sake zaben Bola Tinubu a kakar zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin Shugaban Ƙasa, Daniel Bwala ya ƙaryata koken tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal na cewa akwai matsala a Arewa.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta shirya zama na musamman da 'yan siyasa yayin da ake shirin gudanar da zaben cike gurbi a jihar.
Zaben Najeriya
Samu kari