Zaben Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin sama ta ziyarci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC yayin da ake shirin gudanar da babban zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar da ke kare martabar Musulmin Najeriya, MURIC ta dauki kukanta a kan Shugaban INEC Joash Amupitan zuwa gaban Majalisar Tarayya.
Inistan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake taso Sanata Ireti Kingibe a gaba. Ya bayyana cewa sanatar ba za ta yi nasara ba a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zaɓe ta INEC ta bayar da tabbacin gudanar da zaɓe mafi inganci a tarihin Najeriya duk da ƙalubalen da ta ce za a samu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu a kan sabuwar dokar zabe ta shekarar 2026 kasa da awanni 24 bayan Majalisar tarayya ta amaince da ita.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a Najeriya, Olawepo-Hashim yayi kira ga Farfesa Joash Amupitan da ya gaggauta yin murabus saboda jadawalin babban zaben 2027.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta yi watsi da sabon jadawalin zaben da INEC ta fitar kwanan nan, ta ce akwai bangarorin da aka zalunci jam'iyyun adaa da taimakawa APC.
A labarin nan, za a ji Fadar Shugaban kasa ta yi wa Atiku Abubakar gugar zana da gwamnan jiharsa, Ahmad Fintiri ya sauya sheka zuwa APC gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban hukumar zabe ta kasa INEC, Farfesa Attahiru Jega ya bayyana babbar matsalar da ke kawo cikas ga zaben Najeriya.
Zaben Najeriya
Samu kari