Zaben Najeriya
Wani rahoto ya nuna cewa jihohi 19 ne za su yi tasiri a zaben 2027 da za a yi ba yawan gwamnoni ba. Jihohin sun hada da na Arewa da na Kudancin Najeriya.
Peter Obi da Rabiu Kwankwaso sun koma jam'iyyar NDC a hukumance, inda suka yi kira ga mambobi da su guji shari'o'in kotu su mayar da hankali kan ci gaban Najeriya.
Peter Obi ya tabbatar da ficewarsa daga ADC sakamakon rikicin cikin gida, inda ya jaddada cewa har yanzu yana da yakinin samar da sabuwar Najeriya.
Tsohon ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa Bola Tinubu ya ba shi izinin barin mukaminsa domin fara shirye-shiryen neman kujerar gwamnan Oyo.
Farfesa Isa Pantami ya dakatar da mataimakinsa na kafafen sada zumunta sakamakon kiran abokan hamayya da "munafukai" a wani sako da aka wallafa ba da izininsa ba.
Tsohon IGP Mohammed Adamu ya yi watsi da tsarin maslaha a APC Nasarawa, inda ya dage kan sai an yi zaɓen fitar da gwani na kai-tsaye domin tabbatar da gaskiya.
Jam'iyyar ADC ta musanta jita-jitar da ake yadawa cewa ba za ta samu damar tsaida yan takara a zaben 2027 ba, ta ce wannan labari ba shi da tushe.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Zaben Najeriya
Samu kari