Zaben Najeriya
Gwamnatin Anambra ta sanar da sabbin kuɗaɗen lasisin kamfen gabanin zaɓen 2027, inda ɗan takarar shugaban ƙasa zai biya Naira miliyan 50 kafin fara kamfen.
Jam'iyyar NRM ta ayyana jaruma Esther Okereke a matsayin wacce za ta gwabza a zaben shugaban kasa na shekarar 2027 bayak cimma matsaya a tsarin masalaha.
Babban Alkalin Kotun Tarayya ya mayar da karar da Nafiu Bala ya shigar kan shugabancin ADC zuwa wani sabon alkali domin ci gaba da sauraron shari'ar.
A labarin nan, za a ji wani sashe na rayuwar dan takarar gwamnan Kano a jam'iyyar NDC, Kwamred Aminu AbdulSalam Gwarzo da Kwankwaso ya samar a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji yadda wasu tsofaffin gwamnoni suaka samu nasarar samun takara na kujerun sanata a karkashin inuwar APC mai mulkin Najeriya.
Wata mace daya tilo da ta nemi tikitin takarar shugaban kasa s jam'iyyar DLA, Abisayo Busari ya nemi a maida kata da kudik fam dik da ta daya cikin gaggawa.
A labarin nan za a ji cewa bukatar fitaccen dan siyasa a jihar Delta, Omo Agege wanda ya fice daga APC mai mulkin Najeriya ya samu biyan bukata a NDC.
Jam'iyyar APM ta ba Dr. Yakubu Adamu takarar gwamnan jihar Bauchi a zaben 2027 yayin da gwamna Bala Mohammed zai nemi Sanatan Bauchi ta Kudu a jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya ziyarci Rotimi Amaechi bayan ya doke shi a zaben fitar da gwani
Zaben Najeriya
Samu kari