Zaben Najeriya
Malamin addinin Musulunci, Farfesa Mansur Ibrahim Sokoto ya caccaki masu tallan tikitin Muslim Muslim ga Bola Tinubu. Ya ce Tinubu bai damu da Musulmi ba.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci ministoci da sauran masu muƙaman siyasa masu neman takara a zaɓen 2027 su yi murabus kafin ranar 31 ga Maris, 2026.
Sheikh Sanusi Khalil ya bayyana 'shirin' da aka ware N500bn don jawo hankalin malaman addini da sarakuna a zaben 2027, yana jaddada bambancin Musulmi da Kiristoci.
Wata kungiyar ‘yan kasuwa, 'Iyaloja General Movement', ta gudanar da addu'a a Lagos don goyon bayan Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027 da raba tallafin abinci.
Kotu ta hana Gwamna Aiyedatiwa tsaya wa takara a 2028 a jihar Ondo. An ce barin sa takara zai saba wa dokar wa'adin shekaru 8 na mulki a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin sama ta ziyarci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC yayin da ake shirin gudanar da babban zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar da ke kare martabar Musulmin Najeriya, MURIC ta dauki kukanta a kan Shugaban INEC Joash Amupitan zuwa gaban Majalisar Tarayya.
Inistan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake taso Sanata Ireti Kingibe a gaba. Ya bayyana cewa sanatar ba za ta yi nasara ba a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zaɓe ta INEC ta bayar da tabbacin gudanar da zaɓe mafi inganci a tarihin Najeriya duk da ƙalubalen da ta ce za a samu.
Zaben Najeriya
Samu kari