Jihar Edo
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Dele Momodu ya sauya sheka zuwa ADC a jihar Edo. Momodu ya ce 'yan ba ni na iya sun mamaye jam'iyyar PDP.
Bayan yan bindiga sun sake limamin masallacin Juma'a, malamin da ke garin Uromi, Imam Muhammad Murtadha Obhakhobo ya karyata rahoton rundunar yan sanda.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da malamin addinin musulunci a jihar Edo. 'Yan bindigan sun bukaci a ba su kudin fansa masu kauri.
Gwamna Monday Okpebholo na Edo ya fadi matakin da zai ɗauka kan gwamnatin Godwin Obaseki da ta shude bayan samun nasara a kotun koli kan zargin badakalar kudi.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana nasarar da gwamnan Edo, Monday Okpepholu ya samu a kotu a matsayin zaburarwa don aiki ga jama'arsa.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya nuna jin dadinsa kan nasarar da ya samu a Kotun Koli. Ya bukaci yan adawa da su zo a hada kai da su wajen ciyar da jihar gaba.
Kotun Kolin Najeriya ta yi fatali da ƙarar da ɗan takarar PDP a zaben gwamnan jihar Edo, Asue Ighodalo ya shigar ta neman soke nasarar Monday Okpebho.
Bayan barin mulki a jihar Edo, ana cigaba da zargin Godwin Obaseki da wawure kudin masarautar Benin yayin da Mai Martaba ya bayyana yadda tsohon gwamnan ya yi.
A labarin nan, za a jic ewa jama'a sun fara shiga damuwa a kan yadda aka yi gum kan kashe Hausawa, musamman Musulmi a jihohin Najeriya kuma ba hukunci.
Jihar Edo
Samu kari