Jihar Edo
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Edo sun samu nasarar cafke wata matar aure da ta shirya shirin yin garkuwa da ita don karbar kudade a hannun mijinta.
Wasu masu safarar miyagun kwayoyi sun kai farmaki kan jami'an hukumar NDLEA da sojoji a jihar Edo. An kai farmakin ne domin hana su gudanar da aikinsu.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC, Dr. Nicholas Felix, ya raba man fetur kyauta ga mazauna karamar hukumar Oredo, Jihar Edo, a ranar Litinin.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta dakatar da shugabanta a jihar Edo. Jam'iyyar ta bayyana cewa an dakatar da shi bayan an same shi da wasu laifuffuka.
Gwamna Monday Okpebholo na Edo ya kori Samson Osagie daga matsayin kwamishinan shari’a, ya kuma ƙara ma’aikatu zuwa 28 don daidaita tsarin gwamnati.
Gwamna Monday Okpebhola na jihar Edo, ya umarci dukan mukarrabansa su rika sanya hukar Bola Tinubu domin nuna goyon baya gare shi inda ya gargade su.
Wasu fusatattun matasa sun farmaki shugaban karamar hukumar Egor, Hon. Osaro Eribo yayin tabbatar da bin ka'ida kan cunkoso a jihar Edo a yau Lahadi.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya jagoranci zaman majalisa da rantsar da sababbin sanatoci 2 daga jihohin Edo da Anambra.
Tsohon sanata Ehigie Uzamera ya fice daga jam’iyyar PDP a Edo, yana cewa matakin ya biyo bayan bukatarsa ta ci gaba da hidimtawa jama’a cikin sabuwar jam’iyya.
Jihar Edo
Samu kari