
Jihar Edo







Gwamna Monday Okpebholo ya bayyana cewa babu wani ubangidanda da yake juya shi yadda yake so, ya ce waɗanda ake alaƙanta da shi su taimakonsa suka yi.

Hedikwatar Raabitatul Aima Wal Hulamoh ( kungiyar limamai da malamai) na yankin Yarbawa ta sanar da ranar fara azumin watan Ramadana na 2025 a Najeriya.

Rahotanni sun tabbatar da cewa an gano mawaki, Innocent Idibia da masoyiyarsa yar majalisar Edo, Natasha Osawaru duk da gargadin mahaifiyarsa kan lamarin.

Mahaifiyar fitaccen mawakin nan wanda aka fi sani da 2baba ta roki ƴar Majalisar dokokin jihar Edo, Hon. Natasha ta rabu da ɗansa domin yana cikin ruɗani.

Jam’iyyar PDP a Kudu maso Kudu ta shiga rikici kan taro a Benin. Cif Omemu ya kira shugabanni su kauracewa taron, yana zargin an kulla wata makarkashiya.

Mawakin Najeriya, 2Baba ya nemi auren 'yar majalisar Edo, Natasha Osawaru, ya kuma musanta cewa tana da hannu a matsalolin aurensa da Annie Idibia.

Shaidan jam'iyyar APC a kotun sauraron karar zaben Edo ya ce an yi tafka magudi a zaben. Ya ce an samu karin kuri'u sama da adadin wadanda suka yi rajista.

Mawaki 2Baba ya sanar da soyayyarsa ga Natasha Osawaru, ‘yar majalisar Edo, kwanaki 16 bayan rabuwarsa da Annie, yana mai cewa zai aure ta nan gaba.

Mamba a Majalisar dokokin jihar Edo ya musanta ikirarin ƴan sanda na ceto Mai Martaba Friday Ehizojie, ya ce sai da mutane suka haɗa kudi suka biya ƴan bindiga.
Jihar Edo
Samu kari