Jihar Edo
Mambobin ƙungiyoyin fararen hula a jihohin Edo da Osun sun fantsama zanga-zangar lumana kan tsadar rayuwa a biranen Osogbo da Benin City yau Litinin.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya koka kan sabon shirin tsige shi daga kan mukaminsa da ya ce majalisar dokokin jihar na yi a yanzu.
Fitaccen malamin addini, Fasto Dakta Azehme Azena ya yi nasarar lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar NNPP da aka gudanar a jihar yayin da ake shirin yin zabe.
Daya daga cikin 'yan takarar zaben fidda gwanin gwamna na jam'oyyar APC a jihar Edo, Honorabul Dennis Idahosa ya dira a hedikwatar jam'iyyar ta kasa.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben gwamnan jihar Edo, Abdullahi Ganduje ya sha alwashin samun nasara a zaben jihar Edo inda ya ce dan takararsu ya hadu.
Manyan jam'iyyun siyasa a jihar Edo sun tsayar da 'yan takarar da za su fafata a zaben gwamnan jihar Edo, wanda zai gudana a watan Oktoban shekarar 2024.
Wata mata daga cikin deleget ta haihu lami lafiya a Otal ɗin da ake aje su gabanin zuwa kaɗa kuri'a a zaben fidda ɗan takarar gwamna na PDP a jihar Edo.
Phillip Shaibu, mataimakin gwamnan Edo, ya lashe zaben fidda gwani na jam'iyyar PDP na zaben gwamnan jihar na 2024, yayin da ake jiran tsagin Gwamna ya yi nasa.
Bayan shafe sa'o'i a ofishin ‘yan sanda, rundunar ta sanar da sakin shugaban jam’iyyar LP ta kasa, Julius Abure da aka cafke a jiya Laraba 21 ga watan Faburairu.
Jihar Edo
Samu kari