Jihar Edo
Mai fafutukar kare hakkin dan Adam, Martins Vincent Otse da aka fi sani da VDM ya jagoranci hana motocin Dangote wucewa da rana a jihar Edo saboda jawo hadura.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Edp ta sanar da rasuwar shugabanta na farko, Solomon Aguele. Jam'iyyar ta aika da sakon ta'aziyyarta ga iyalansa da abokan arziki.
Ana ci gaba da gudanar da zaben cike gurbi yayin da rikici ya barke a zaben Edo inda aka lakada wa jami’in PDP duka saboda kin raba katin zabe ga masu kada kuri’a.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya dakatar da hadiminsa na ɓangaren mai da iskar gas, Felix Isere, ya kuma sallami shugaban hukumar EDOFEWMA, Ahmed Musa.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya ki yarda Peter Obi ya ziyarci jiharsa,onda ya bayyana shi a matsayin barazanar tsaro. Wasu gwamnonin sun yi hakan.
Yan adawa sun tada rigima da ƴan Majalisar 3 daga Osun da Edo suka fice daga PDP zuwa APC mai mulki, sun nemi a kwace kujerunsu bisa tanadin kundin tsarin mulki.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce barazanar da aka yi wa tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi barazana ce ga duka ƴan Najeriya.
Marcus Onobun, dan majalisar wakilai ya fice daga PDP bisa dalilin rikicin cikin gida da ya dabaibaye jam’iyyar. Ya ce zai sanar da jam'iyyar da zai koma nan gaba.
Daraktan yakin neman dan takarar gwamnan Edo ya yi murabus daga PDP yana mai cewa jam’iyyar ta kauce daga tsare-tsaren da aka kafata. Ya fadi abin da zai yi a gaba.
Jihar Edo
Samu kari