Jihar Edo
Gwamnan Edo Monday Okpebholo ya naɗa Mercy Johnson-Okojie a matsayin SA kan Hulɗa da Jama'a. Ƙungiyar AGN ta jinjina wa Gwamnan bisa wannan naɗin.
Jirgin Arik da ke dauke da mutane kusan 100 ya samu matsala a sararin samaniya. Jirgin ya dauko mutane 800 kuma an tabbatar da cewa sun sauka lafiya a Benin.
Jirgin Arik Air ya yi saukar gaggawa a Benin sakamakon matsalar inji yayin da yake hanyar zuwa Fatakwal. Hukumar NSIB ta fadi halin da fasinjoji 80 suke ciki.
A labarin nan, za a ji cewa iyalan mafarauta 'yan Arewa da aka yi wa kisan gilla a Uromi da ke jihar Edo sun ce babu wanda ya sake waiwayarsu a kan batun diyya.
Jam'iyyar APC reshen jihar Edo, ta zargi tsohon shugabanta na kasa, John Odigie-Oyegun da kasa biyan basussukan da ta biyo shi. Oyegun ya yi martani.
Ƴan banga sun kai hari ofishin ADC a Benin; sun lalata kayayyaki tare da ƙoƙarin ƙona ginin da man fetur don tsoratar da jam'iyyar hamayya kafin zaɓen 2027.
Iyalan Hausawa 16 da aka kashe a Edo suna cikin kunci har yanzu, suna korafi kan rashin taimako daga gwamnatin, yayin da aka shirya zanga-zanga a Abuja.
Wasu daga cikin gwamnoni 36 na Najeriya sun kasance tsofaffin sanatoci. Wadannan gwamnonin sai da suka fara zuwa majalisa kafin au dawo jagorancin jihohinsu.
Tsohon shugaban APC, John Odigie-Oyegun ya bayyana matakan da za a dauka domin ruguza jam'iyyar APC a zaben 2027. Oyegun ya karbi 'yan LP zuwa ADC a Edo.
Jihar Edo
Samu kari