
Jihar Edo







Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya kaddamar da yakin neman sake zaben shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a babban zaben 2027. Ya ce sun shirya tsaf.

Bayan shiru na kwanaki kan kisan Hausawa a Uromi na jihar Edo, Abba Hikima ya yi tambayoyi guda 10 kan halin da ake ciki. An bukaci gwamnati da dauki mataki.

Hukumar NiMet ta yi hasashen cewa za a fuskanci ruwan sama da iska mai karfi a wasu jihohin Najeriya daga ranar Laraba, 9 zuwa Juma'a, 11 ga watan Afrilu.

Yan sanda sun kwace makaman yan sa-kai a Uromi bayan kisan wasu Hausawa 16 a karshen watan Maris wanda ya jawo suke zanga-zanga a yankin da ke jihar Edo.

Kwamishinan yada labaran Kano, Kwamred Ibrahim Abdullahi Waiya ya bayyana cewa an hada kwamitin da zai karbo diyyar mafarautan da aka kona a Edo.

Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya bayyana jam'iyyar APC ta lallaba shi domin ya yi takarar sanatan Edo ta Tsakiya a babban zaben shekarar 2023.

Mazauna jihar Kano sun fuskanci kalubale da tashin hankali a cikin makoni biyun tun daga ranar 28 ga watan Maris na shekarar da aka ciki bayan kashe Hausawa a Edo.

Rahotanni sun ce rundunar ‘yan sandan Kaduna ta nesanta kanta daga wani mutumi Hadaina Hussaini da ake zargi da yin barazanar kisan yan Kudu a Arewa.

An ci gaba da jimamin kisan gillar da aka yi wa mafarauta 'yan Arewa a jihar Edo. Abokan aikinsu sun bukaci a yi musu adalci ko kuma su dauki fansa kan lamarin.
Jihar Edo
Samu kari