Jihar Edo
Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, ya bayyana cewa gwamnatinsa ta gaji dumbin basussuka daga wajen gwamnatin da ta gabace shi da Godwin Obaseki.
‘Yan gida daya su 2 da aka sace a Imoga, jihar Edo, sun tsero bayan masu garkuwar su sun yi bacci a daji, yayin da aka nemi gwamnati ta kafa ofishin ‘yan sanda.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya fito ya kare kansa kan zargin cewa ya bar jihar da bashin N600bn. Ya bayyana cewa hakan ba abu mai yiwuwa ba ne.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Edo sun samu nasarar cafke wata matar aure da ta shirya shirin yin garkuwa da ita don karbar kudade a hannun mijinta.
Wasu masu safarar miyagun kwayoyi sun kai farmaki kan jami'an hukumar NDLEA da sojoji a jihar Edo. An kai farmakin ne domin hana su gudanar da aikinsu.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC, Dr. Nicholas Felix, ya raba man fetur kyauta ga mazauna karamar hukumar Oredo, Jihar Edo, a ranar Litinin.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta dakatar da shugabanta a jihar Edo. Jam'iyyar ta bayyana cewa an dakatar da shi bayan an same shi da wasu laifuffuka.
Gwamna Monday Okpebholo na Edo ya kori Samson Osagie daga matsayin kwamishinan shari’a, ya kuma ƙara ma’aikatu zuwa 28 don daidaita tsarin gwamnati.
Gwamna Monday Okpebhola na jihar Edo, ya umarci dukan mukarrabansa su rika sanya hukar Bola Tinubu domin nuna goyon baya gare shi inda ya gargade su.
Jihar Edo
Samu kari