Zaben Edo
Yayin da ake shirye-shiryen zaben gwamnan jihar Edo, Abdullahi Ganduje ya sha alwashin samun nasara a zaben jihar Edo inda ya ce dan takararsu ya hadu.
Manyan jam'iyyun siyasa a jihar Edo sun tsayar da 'yan takarar da za su fafata a zaben gwamnan jihar Edo, wanda zai gudana a watan Oktoban shekarar 2024.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya ayyana kansa a matsayin ɗan takara na halak a inuwar PDP, ya buƙaci Ighodalo ya taho su haɗa karfi da karfe.
Jam'iyyar APC ta raba gardama, ta bayyana Satana Edo ta tsakiya a matsayin wanda ya lashe zaɓen fidda ɗan takarar gwamna a zaɓen jihar Edo mai zuwa a 2024.
Wata mata daga cikin deleget ta haihu lami lafiya a Otal ɗin da ake aje su gabanin zuwa kaɗa kuri'a a zaben fidda ɗan takarar gwamna na PDP a jihar Edo.
Attajirin ɗan kasuwa kuma lauya, Asue Ighodalo, ya samu nasarar zama ɗan takarar gwamnan jihar Edo karkashin inuwar Peoples Democratic Party (PDP).
Phillip Shaibu, mataimakin gwamnan Edo, ya lashe zaben fidda gwani na jam'iyyar PDP na zaben gwamnan jihar na 2024, yayin da ake jiran tsagin Gwamna ya yi nasa.
Bayan shafe sa'o'i a ofishin ‘yan sanda, rundunar ta sanar da sakin shugaban jam’iyyar LP ta kasa, Julius Abure da aka cafke a jiya Laraba 21 ga watan Faburairu.
Rikicin cikin gidan APC ya birikice har ta kai an kira taro na gaggawa. Abdullahi Umar Ganduje ya yi zaman gaggawa da shugabanni bayan samun ‘yan takara 3 a zabe 1
Zaben Edo
Samu kari