Matsin tattalin arziki
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya amince da ba sarakunan gargajiya N250,000 duk wata domin taimaka musu wurin gudanar da ayyukansu da dakile matsalolin tsaro.
Gwamnatin Kano za ta hukunta masu kauce wa biyan haraji a 2025 tare da ƙaddamar da sabon tsarin karɓa, wanda zai samar da biliyoyin kuɗaɗe a shekara mai zuwa.
Shahararren dan kasuwa a Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya yabawa salon mulki da tsare-tsaren Bola Tinubu inda ya ce hakan ya rage farashin man fetur.
Mutum 27 sun mutu a turereniya yayin rabon shinkafa a Okija, Anambra. Ganau sun bayyana yadda kyakkyawan niyya ya koma masifa, bayan mutane sun rasa rayuka.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da mutuwar yara bakwai da wasu mutane uku yayin turereniya domin samun kayan tallafi saboda halin kunci a wani coci a Abuja.
Domin rage zaman kashe wando, gwamnan jihar Akwa Ibom ya raba jalin N50,000 ga matasa akalla 15,000 a faɗin kananan hukumomi 31, ya ce zai faɗaɗa shirin.
Shugaban kamfanin BUA, Abdulsamad Rabiu ya yi magana kan salon mulkin Bola Tinubu inda ya ce tsare-tsarensa suna kan hanya duk da matsin da ake ciki.
Yayin da ake shirin bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara, Gwamna Usman Ododo na jihar Kogi ya tausayawa al'umma inda ya raba tirelolin shinkafa 100.
Tsohon shugaban majalisa, Yakubu Dogara ne ya bayyana haka. Ya shawarci 'yan Arewa jagororinsu ne su ka gaza a shekaru 40 da aka shafe ana mulkin kasar.
Matsin tattalin arziki
Samu kari