Matsin tattalin arziki
Yayin da ake cece-kuce kan kudirin haraji, Sanata Orji Kalu ya bukaci gwamnoni su rage siyan motocin alfarma, su ba da himma kan jan hankalin masu zuba jari.
Kamfanonin sadarwa da gwamnatin tarayya sun fara shirin karin kudin kira, sayen data da tura sako a Najeriya, mun tattaro maku abubuwan da ya kamata ku sani.
Rahotanni sun nuna cewa an fara samun saukin tsadar kayan abinci a babban kaauwar Kaduna kwanaki kasa da 20 bayan shigowar sabuwar shekara watau 2025.
Sakamakon hauhawar farashin gangar ɗanyen mai a kasuwar duniya, farashin tataccen ɗanyen man fetur ya tashi a wuraren ƴan kasuwa bayan ƙarin da Ɗangote ya yi.
Rahoton Bankin duniya ya bayyana cewa manufofin gwamnatin tarayya sun fara haifar da da mai ido bayan an samu samun ci gaban tattalin arzikin kasar.
Gwamnatin Bola Tinubu ta tara manyan jami'an gwamnati da gwamnonin jihohi a Abuja domin tattaunawa da fahimtar kudirin haraji. Za su yi taron kwanaki biyu
Fasto Johnson Suleman ya ragargaji Bola Tinubu kan wahalar rayuwa da ake ciki a Najeriya. Faston ya bukaci 'yan Najeriya su dauki darasi a zaben 2027.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi martani ga sarkin Kano, Muhammadu Sanusi kan sukar tsare tsaren farfado da tattalin arziki da Tinubu ya kawo Najeriya.
Gwamnatin Abia ta amince da karin albashi ga sarakunan gargajiya, sake fasalin gudanarwarsu da kuma daukar matakan dakile tuki a hanyar da ba ta dace ba.
Matsin tattalin arziki
Samu kari