Matsin tattalin arziki
Jam'iyyar adawa t ADC ta bayyan cewa ta shirya magance duk wasu matsaloli da ke iara jefa yan Najeriya cikin kangin yunwa da matsin rayuwa idan ta karbi mulki.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi ya ce matsalar yunwa da ke kara katutu a Arewacin Najeriya abin damuwa ne matuka, ya nemi a kara himma.
Mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima ya jagoranci bude kamfanin sarrafa sinadarin lithium mafi girma a Afrika a jihar Nasarawa a Arewacin Najeriya.
Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wa uwargidansa, Sanata Oluremi Tinubu, lakabin "Iya Alakara" cikin barkwanci yayin wani taro a Fadar Shugaban Ƙasa.
Rahotanni sun nuna cewa bankin duniya zai ba shugaba Bola Tinubu bashi dala biliyan 1.25 a madadin Najeriya. Kudin ya kusa kai Naira tiriliyan 2.
Tsohon shugaban majalisar dattawa a Najeriya, Sanata Bukola Saraki ya ce ya kalubalanci gwamnatin Muhammadu Buhari kan buƙatun rancen ƙasashen waje.
Fadar Shugaban Kasa a Najeria ta kare kananan sana'o'i, tana cewa akwai mutunci a cikinsu kuma kalaman Sanata Oluremi Tinubu sun karfafa dogaro da kai.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta bukaci ‘yan Najeriya su fara kananan sana’o’i kamar kosai da gasasshen masara, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce.
Matsin tattalin arziki
Samu kari