Matsin tattalin arziki
Naira ta ƙarfafa zuwa N1,418.26/$1, yayin da matatar Dangote ta rage farashin man fetur zuwa N739 a gidajen MRS, sannan NNPCL ya rage zuwa N815 a Abuja.
Masu shigo da kaya sun fara maganar karin farashin kayan masarufi yayin da kamfanin jigilar kaya na MSC ya kara kudin shigo da kwantena daga kasar waje.
Hasashe ya nuna 'yan Najeriya miliyan 141 za su rayu cikin talauci a 2026; fadar shugaban ƙasa ta yi watsi da waɗannan alƙaluma, tare da fadin matakan da aka dauka.
Yara 469 ne suka mutu a Kano sakamakon rashin abinci mai gina jiki a 2025; UNICEF ta bayyana cewa kashi 51.9% na yara a jihar suna fama da matsalar tsumburewar jiki.
Daga 1 ga Janairun shekarar 2026, bankuna za su fara cire ₦50 harajin hatimi (stamp duty) kan duk wata tura kuɗi ta lantarki daga ₦10,000 zuwa sama.
SERAP ta shigar da karar gwamnoni 35 da Nyesom Wike gaban kotu kan zargin rashin bayyana yadda aka kashe N14tn na rarar kudaden tallafin man fetur.
Matasan Najeriya a ADC sun fito zanga-zanga kan dokokin haraji na Bola Tinubu, suna juyin neman canje-canje daga majalisar bisa zargin tauye hakkokin jama’a.
Kungiyar lauyoyi ta NBA da Atiku Abubakar sun bayyana damuwa kan zargin sauya dokokin haraji, suna kiran a dakatar da aiwatar dasu don tabbatar da gaskiya.
Najeriya ta samu nakasu a kasafin kudin 2025, kudin da aka yi hasashem gwamnati za ta samu daga bangaren danyen mai ya yi kasa sosai da sama da kaso 60.
Matsin tattalin arziki
Samu kari