Matsin tattalin arziki
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta ADC ta yi mamakin yadda ake samun karuwar kashe kudi a kamfanin mai ta NNPC ba tare da bayani ba.
Jam'iyyar ADC ta bukaci Shugaba Bola Tinubu ya sauya manufofin tattalin arziki ko ya sauka, tana mai zargin gwamnatin APC da ƙara talauci da yunwa.
Jigon APC Ayoola Lawal ya ce shirin Amurka na dakatar da tallafi ga Najeriya ya zama ƙararrawa domin ƙasar ta dogara da kanta tare da ƙarfafa hukumominta.
Gwamnatin Yobe ta amince da kashe Naira miliyan 460.83 domin tallafa wa mata masu ƙananan sana'o'i, musamman masu soya ƙosai, da kayayyakin aikin sana'a.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da shirin rage talauci a Najeriya da za a kashe dala biliyan 3.05. Ministoci sun fadi yadda za a ba da tallafin.
An ba kamfanoni lasisin shigo da mai domin a samu sauki, amma watakila karin kudin man fetur ya zama dole domin ‘yan kasuwa sun canza farashi a tashoshin mai
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yabawa Bola Tinubu kan jajircewarsa wajen daukar matakai masu tsauri domin sauya tattalin arzikin Najeriya.
Fitaccen mawaki a Najeriya, Davido, ya bayyana cewa yana kashe tsakanin dala 200,000 zuwa 300,000 a kowane wata wajen tafiyar da rayuwarsa da aikinsa.
Labarin da ya zo shi ne kamfanin Dangote ya sanya ladan ₦500,000 ga duk wanda ya ba da rahoton amfani da motocin safararsa ta hanyar da ba ta dace ba
Matsin tattalin arziki
Samu kari