Matsin tattalin arziki
Aliko Dangote ya ce hannayen jarin matatar Dangote da ake sayarwa kan N525 na iya kaiwa N10,000, yayin da kananan masu zuba jari za su samu fifiko.
Danyen mai ya kai $107 a duniya saboda yakin Iran. A Najeriya, man kalanzir ya kai N2,000 kuma fetur N1,400. Wannan tsadar na tsananta halin matsi ga jama'a.
Rundunar yan sanda sun cafke wata Hafsat Abubakar kan zargin ƙirƙira da yaɗa labarin ƙarya cewa OPay zai daina aiki, yayin da bincike ke ci gaba.
Atiku Abubakar ya bayyana cewa karin kudin FAAC da jihohi ke samu ba gaskiya ba ne domin faduwar darajar naira da hauhawar farashi sun maida kudin marasa amfani.
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da fara rabon tallafin Naira miliyan 290 ga mata 5,800 da aka ware a fadin kananan hukumomi 44, kowace za ta samu N50,000.
Matatar Dangote na shirin sayar da hannun jari biliyan 4.1 kan N525, kuma masu zuba jari su san muhimman abubuwa 10 kafin su saye hannun rai a matatar.
Donald Duke, ya soki tsarin mulkin Nijeriya na yanzu, inda ya bayyana cewa al'umar ƙasar sun fi samun sauƙin rayuwa da kariya a shekarar 1999 fiye da yanzu.
Atiku Abubakar ya zarge Bola Tinubu da jefa 'yan Nijeriya a matsi ta hanyar tsarin tallafin mai da ke gurgunta kasuwanci tare da samar da alheri ga abokansa kawai.
Kungiyar SERAP ta bukaci Bola Tinubu ya binciki zargin karkatar da N78.8bn na tallafin tsabar kudi, tare da dawo da kudaden gwamnati da aka kashe ba bisa ka’ida ba.
Matsin tattalin arziki
Samu kari