Matsin tattalin arziki
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Bola Tinubu ya ce kudaden cire tallafin man fetur na biyan albashi da tallafa manyan hanyoyi, yayin da NUPENG ta bukaci farfado da matatun mai da ma'ajiyoyi.
Mawaki a Najeriya, Femi Kuti ya ce Tinubu ba shi ne babbar matsalar Najeriya ba, yana mai cewa cin hanci da rashawa da raunin hukumomi su ne manyan ƙalubale.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi alkawarin fitar da bayanai dalla-dalla game da rara da aka samu bayan cire tallafin fetur.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ƙaddamar da Kotun Laifukan Talla a Abuja domin ƙarfafa bin doka, tsari da ƙwarewa a masana'antar talla ta Nijeriya.
Hukumar NASENI ta tallafa wa mazauna Kabo 1,200 da murhun girki mai tsafta, na’urorin hasken rana, buhun shinkafa da N20,000 domin inganta rayuwa.
Shugaban NRS, Zacch Adedeji, ya ce Tinubu na tafiya ƙafa zuwa ofis, yana cin abinci sau ɗaya a rana, kuma bai fita Najeriya ba cikin watanni uku.
Gwamnan jihar Nasarawa Abdullahi Sule ya ce jihar yanzu tana karɓar N16bn duk wata, bayan sauye-sauyen Shugaba Tinubu da cire tallafin man fetur.
Delta, Bayelsa da Akwa Ibom sun karɓi kusan kashi 75 cikin 100 na N321.90bn da aka raba wa jihohin Najeriya masu samar da man fetur a zangon farko na 2026.
Matsin tattalin arziki
Samu kari