!['Yan sanda sun ba matasa damar zanga zanga, sun gindaya musu sharuda masu tsauri](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a4907dca5835a203.jpeg?v=1)
Matsin tattalin arziki
!['Yan sanda sun ba matasa damar zanga zanga, sun gindaya musu sharuda masu tsauri](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a4907dca5835a203.jpeg?v=1)
!["Tattalin arzikin 2023 ya ɗara na 2023 da kaso mai tsoka" Inji Gwamnatin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bd81eff9760b4fd8.jpeg?v=1)
![Mai neman takaran shugaban kasa ya dora alhakin zanga zanga a kan Bola Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a519eb841995afc3.jpeg?v=1)
![Bola Tinubu ya gano masu ɗaukar nauyin zanga zanga, ya faɗawa matasa gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/471b62a9eebc0ce4.jpeg?v=1)
![Zanga zanga: Rundunar 'yan sanda ta dauki mataki a Abuja, ta fadi shirinta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c5dcf22daa5a2800.jpeg?v=1)
![Kungiyar TUC ta tsame kanta daga zanga zanga, ta turawa jami'an tsaro sako](https://cdn.legit.ng/images/360x203/30d8428d892b3779.jpeg?v=1)
![A kara hakuri, tattalin arziki na dab da gyaruwa: Abin da Tinubu ya fadawa sarakuna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/38569bb82e4a60b4.jpeg?v=1)
Shugaba Bola Tinubu ya ce tattalin arzikin kasar na kan hanyar farfadowa, ya kuma tabbatar wa ‘yan kasar cewa gwamnatinsa za ta kara yin kokarin biyan bukatunsu.
!["A rungumi zaman lafiya": Malam Izala da Darika sun yi magana bayan ganawa da Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/049d9a5530035376.jpeg?v=1)
Shugaban kasa Bola Tinubu ya saka labule da malaman addinin Musulunci na bangaren Izala da Darika. An tattauna batutuwan da suka shafi zanga-zanga da tattali.
![Tsadar rayuwa: DSS ta gano inda matsalar take, an cafke barayin abincin tallafi a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f257037fa3771fd0.jpeg?v=1)
Jami'an hukumar DSS sun kai samame babbar kasuwar jihar Katsina inda suka kwato buhuna 2,000 na shinkafar tallafi da Shugaba Bola Tinubu ya tura jihar a ba talakawa.
!["Ban da lalata kadarori": Tinubu ya fadi yadda ya shiga zanga zanga a lokacin soja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9c22afc96e257259.jpeg?v=1)
Shugaba Tinubu ya bayyana cewa ya taɓa fita zanga-zanga a ƙasar nan amma ta lumana. Ya ce ba zai lamunci ɓarnatar da dukiya ko rayukan jama'a ba.
![Zanga zanga: Kungiyar matasan Najeriya ta tura sako zuwa ga rassanta 104](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b2f8d411bfb8c1a9.jpeg?v=1)
Kungiyar matasan Najeriya ta yi tattaunawar gaggawa da mambobinta daga jihohin kasar nan 36 a kan batun zanga-zanga da ake shirin gudanarwa daga 1 Agusta, 2024.
![Bayan Tinubu ya gana da manyan kasa, kungiyar addini ta barranta daga zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/43c9f6f22923ff7e.jpeg?v=1)
Cocin ECWA a jihar Filato ya bukaci matasa da ke cocin su nisanci fita zanga zangar tsadar rayuwa da ake shirin gudanarwa saboda kaucewa ta da tarzoma a kasa.
![Tsadar rayuwa: Tinubu ya fadi lokacin da za a rabawa matasa tallafin Naira biliyan 110](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c335e5fd037e016e.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta ce nan da 'yan kwanaki kadan masu zuwa za a bude shafin neman tallafin YIF domin ba matasa rancen Naira biliyan 110 su yi kasuwanci.
!["Mun sauke nauyi: Daurawa ya tona abin da suka fadawa shugabanni kan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/02ef4a6a3b654eed.jpeg?v=1)
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana abubuwan da suka fadawa Shugaba Bola Tinubu kan halin da ake ciki inda ya ce duk abin da ya kamata su yi sun yi.
![Minista ya lallashi 'yan zanga zanga, Wike ya yi alkawari shugaba Tinubu zai kawar da yunwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3c5958460b6a4d42.jpeg?v=1)
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya shawarci mazauna babban birnin tarayya da su ajiye maganar zanga-zangar, inda ya ce shugaban kasa zai kawar da yunwa.
Matsin tattalin arziki
Samu kari