Matsin tattalin arziki
Mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima ya jagoranci bude kamfanin sarrafa sinadarin lithium mafi girma a Afrika a jihar Nasarawa a Arewacin Najeriya.
Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wa uwargidansa, Sanata Oluremi Tinubu, lakabin "Iya Alakara" cikin barkwanci yayin wani taro a Fadar Shugaban Ƙasa.
Rahotanni sun nuna cewa bankin duniya zai ba shugaba Bola Tinubu bashi dala biliyan 1.25 a madadin Najeriya. Kudin ya kusa kai Naira tiriliyan 2.
Tsohon shugaban majalisar dattawa a Najeriya, Sanata Bukola Saraki ya ce ya kalubalanci gwamnatin Muhammadu Buhari kan buƙatun rancen ƙasashen waje.
Fadar Shugaban Kasa a Najeria ta kare kananan sana'o'i, tana cewa akwai mutunci a cikinsu kuma kalaman Sanata Oluremi Tinubu sun karfafa dogaro da kai.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta bukaci ‘yan Najeriya su fara kananan sana’o’i kamar kosai da gasasshen masara, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce.
Mai magana da yawun shugaban kasa Bola Tinubu, Bayo Onanuga ya sanar da cewa wahalar da ake sha ba ta kai yadda ake fada ba, talakawa suna yabon Tinubu.
Saudiyya ta fara raba tallafin abinci ga mutane 145,812 a Najeriya ta hanyar KSrelief da NEMA, inda jihohi biyar za su amfana da kwandunan abinci 24,302.
Matsin tattalin arziki
Samu kari