Hukumar EFCC
Hukumar KTPCACC ta fara bincike kan yadda aka yi sama da fadi da kudi N188m a shirin tallafin taki da kudin makarantu a Katsina, an fara dawo da kudin.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta sake gurfanar da Minista a lokacin Obasanjo, Olu Agunloye gaban kotu.
Babbar Kotun Jihar Katsina ta yanke wa Rabiu Matazu hukuncin daurin shekaru biyar a gidan yari bayan kama shi da laifin karkatarda kudin haya N305,000.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar ICPC ta samu nasara a kotu bayan wasu jami'an gwamnatin Kano sun kai ta kotu domin hana ta gudanar da binciken tallafin karatu.
Wata kotu ta musamman da ke zamanta a jihar Legas, ta amince da bukatar da tsohon babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, ya gabatar a gabanta.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar hukumar ICPCta bayyana dan Majalisar dokokin Filato, Adamu Aliyu ruwa a jallo kan damfarar N73m.
Tsohon shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kyari ya yi magana bayan gayyatar da EFCC ta masa domin amsa tambayoyi kan badakalar kudin gwamnatin Najeriya.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta titsiye tsohon shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Mele Kyari, kan zargin karkatar da kudade masu yawa.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), ta gurfanar da 'yar takarar kujerar majalisar wakilai ta PDP a zaben cike gurbi na Kaduna, Esther Dawaki, a gaban kotu.
Hukumar EFCC
Samu kari