![Binance ya sake samun matsala bayan an lafta masa tarar Dala miliyan 2](https://cdn.legit.ng/images/560x315/78002ff47038305a.jpeg?v=1)
Hukumar EFCC
![Binance ya sake samun matsala bayan an lafta masa tarar Dala miliyan 2](https://cdn.legit.ng/images/560x315/78002ff47038305a.jpeg?v=1)
![Badaƙalar Emefiele: An gano yadda mutane 4 suka kasafta $6.2m da aka sata daga CBN](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ea4fe4ed7a7def25.jpeg?v=1)
![EFCC na tsaka da neman Yahaya Bello, gwamnan Kogi ya aikawa uban gidansa wasiƙa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/12aab3654b231851.jpeg?v=1)
![Tinubu na yin katsalandan kan ayyukan hukumar EFCC? Gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b8f00025c31a522d.jpeg?v=1)
![Badaƙalar N1.85bn: Kotu ta tasa ƙeyar jami'an gwamnatin tarayya zuwa gidan yari](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d74b30823197ba90.jpeg?v=1)
![Yahaya Bello: EFCC ta fadi dalilin kasa cafke tsohon gwamna kan badakalar N80bn](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c6ebcfc38125ee9c.jpeg?v=1)
![EFCC: An samu matsala a shirin gurfanar da tsohon gwamna kan badaƙalar N80bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/64166abfd916f5c2.jpeg?v=1)
An samu tsaiko a kokarin kawo Yahaya Bello, tsohon gwmanan jihat Kogi gaban kotu domin ya fuskanci shari'a kan badaƙalar N80bn, an ɗage zaman zuwa 27 ga Yuni.
![Arthur Eze: EFCC ta ƙwato kadarori 20, motoci 10 da wasu ƴan gida 1 suka sace](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b501d79ac51cb1ec.jpeg?v=1)
Hukumar EFCC, ta hannun kotun daukaka kara, ta kwato kadarori 20, motoci 10 da agogon hannu uku daga hannun wasu ‘yan uwa biyu, tare da mikawa Arthur Eze.
![Zargin rashawa: Kotu ta ba EFCC sabon umarni kan yunƙurin kama Rabiu Kwankwaso](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b612afe5fde280e6.jpeg?v=1)
Kotu ta bayar da umarnin hana EFCC kamawa, tsarewa, tsangwama, tsoratarwa ko gayyatar Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023.
![EFCC: Matasa sun fara zanga zanga kan kama mutum 127 da ake zargi da damfara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ece06a985689478e.jpeg?v=1)
Matasa a Akure, da ke jihar Ondo sun gudanar da gagarumar zanga-zanga suna neman hukumar EFCC ta gaggauta sakin wasu da ta kama bisa zargin damfara da kafar intanet.
![Hukumar EFCC ta damke mata da surukarta bisa zargin zambar makudan kudi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/44bd8c7fc5fd8265.jpeg?v=1)
Hukumar ana yiwa tattalin arzikin Najeriya ta’annati (EFCC) ta bayyana cafke wasu mata Blessing Nchelem da surukarta Deborah Jack tare da gurfanar da su gaban kotu.
![Kotu na shirin yanke hukunci tsakanin tsohon ministan Buhari da surukarsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/165773e4f02d2455.jpeg?v=1)
Kotu na shirin yanke hukunci tsakanin tsohon ministan Buhari Geoffrey Onyeama da surukarsa, Lilian Onoh bisa zargin rashawa. Onyeama ne ya shigar da karar.
![EFCC ta taso Kwankwaso kan zargin ya ci kuɗin kamfe? Gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b612afe5fde280e6.jpeg?v=1)
Shugaban NNPO reshen jihar Kano, Hashinu Dungurawa ya musanta jita-jitar da ake yaɗawa cewa hukumar EFCC ta fara bincikar Kwankwaso kan wasu kuɗaɗe na kamfe.
![EFCC ta fara binciken Sanata Rabi'u Kwankwaso kan zambar kudin 'yan fansho](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b612afe5fde280e6.jpeg?v=1)
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin na kasa ta’annati (EFCC) ta mika goron gayyata ga jagoran APC, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso kan zargin zambar kudin fansho.
![EFCC ta dauko binciken Kwankwaso ana cikin rikicin masarautar Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e43f54358e516c8f.jpeg?v=1)
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta fara gudanar da bincike kan zargin da ake yiwa Rabiu Musa Kwankwaso na karkatar da N2.5bn.
Hukumar EFCC
Samu kari