Hukumar EFCC
Shugaba Bola Tinubu ya umarci EFCC ta janye umarnin kotun da ya ba ta damar rufe asusun gwamnatin Osun, yana mai cewa lokacin da aka ɗauki matakin bai dace ba.
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta bayyana cewa a halin yanzu tana gudanar da bincike kan jihohi kusan 18 bisa zargin almundahanar kuɗaɗen gwamnati.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati EFCC ta musanta cewa an rue asusun jihar Osun ne saboda siyasa.
Gwamnatin Osun ta ce za ta kai hukumar EFCC ƙara kotu bayan hukumar ta daskarar da asusun gwamnatin jihar, tana mai cewa matakin ya saɓa wa doka.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya kalubalanci shugaban EFCC kan daskare asusun jihar, yana zargin hukumar da ɗaukar matakin ba tare da umarnin kotu ba.
EFCC ta daskarar da wani asusun gwamnatin jihar Osun da ake amfani da shi wajen biyan albashi, kwanaki 10 kafin zaɓen gwamna, yayin da Adeleke ya yi martani.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Osun ta shiga fargaba game da zaben da ke tafe bayan ta 'gano' wani shiri da ake yi na daskarar da asusunta.
A labarin nan, za a ji cewa akwai wasu daga cikin kadarorin Abubakar Malami da kotu ta bayar da umarnin a kwace a jihar Kano, an hano yadda ake ciki.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar wakilai ta yi magana game da binciken da ake gudanarwa game da samar da hukumar bogi ta PFIPC da Adeyemi ya samar.
Hukumar EFCC
Samu kari