Donald Trump
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ya nuna damuwa kan maganganun Donald Trump game da Najeriya bayan zargin kisan Kiristoci a Najeriya.
Babban lauya a kasar Amurka, Ron Filipkowski ya ce maganganun Shugaba Donald Trump kan barazana ga Najeriya kan yi kama da rashin daidaituwar hankali.
Fotaccen malamin addinin Kirista a Najeriya, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Shugaban kasa, Bola Tinubu game da barazanar Amurka inda ya ce ana shirin tumbuke shi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Amurka ta sake kakkausan kalamai ga Najeriya bayan ta yi barazanar kawo mata hari a kan batun kisan kiristoci.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi barazanar aika sojojin Amurka zuwa Najeriya idan gwamnati ta kasa dakatar da kashe-kashen Kiristoci a kasar.
Sanata Ali Ndume ya ce sakacin gwamnatin tarayya da Majalisar Dattawa ne ya jawo Amurka ta saka Najeriya a kasashen da ake da babbar damuwa kan yancin addini.
Hadimin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, Bayo Onanuga ya yi martani ga gwamnatin kasar Amurka kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya inda ya karyata jita-jitar.
Gwamnatin Najeriya ta yimartani ga Donald Trump kan cewa ana yi wa Kiristoci kisan kare dangi a kasar. Ta ce babu kamshin gaskiya a zargin da Trump ya yi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya umarci majalisar Amurka ta yi bincike kan zargin kisan Kiristoci da ya ce ana yi a Najeriya. Ya ce ba zai zuba ido ba.
Donald Trump
Samu kari