Donald Trump
Bashin da ake bin gwamnatin Amurka ya haura dala tiriliyan 40 a karon farko, yayin da masana ke gargadin yiwuwar babbar matsalar tattalin arziki.
Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araghchi ya yi watsi da sabon shirin takunkumin tattalin arziki na Trump, yana mai cewa zai kara jefa Amurka cikin rashin nasara.
Shugaba Donald Trump ya sanar da sabon matakin matsin tattalin arziki kan Iran tare da barazanar hukunta kasashen da za su ci gaba da taimaka wa Tehran.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta gargadi ƙasashen Gulf kan taimaka wa Amurka, tana mai cewa duk wani taimako zai zama kamar shiga ayyukan sojin Amurka.
Donald Trump ya ayyana mashigar Hormuz a matsayin yankin Amurka, yayin da Iran ta dage kan sharuddan bude ta, Oman da Qatar na kokarin sasanta rikicin.
Donald Trump ya ce hana Iran mallakar makamin nukiliya shi ne babban burin Amurka, yayin da tattaunawar diflomasiyya tsakanin Washington da Tehran ta tsaya cik.
Donald Trump ya yi barazanar kai hari kan Oman idan ta kawo cikas ga yarjejeniyar Amurka da Iran kan mashigar Hormuz, tare da kira ga Tehran ta mika wuya.
An saki Ba’amurke mai wa’azi Kevin Rideout bayan watanni tara a hannun masu garkuwa da mutane a Nijar, inda ya sake haduwa da matarsa kafin komawa Amurka.
Tsohuwar ‘yar majalisar Amurka Marjorie Taylor Greene ta ce ana tattaunawa kan yiwuwar amfani da makaman nukiliya a yakin da ake yi da kasar Iran.
Donald Trump
Samu kari