Donald Trump
Hare-haren Iran sun lalata jiragen yaƙin Amurka a Jordan, yayin da Tehran ta ce za ta kawo ƙarshen yaƙin idan Washington ta cika wasu sharuda da ta gindaya.
Atiku Abubakar ya ce Donald Trump na goyon bayan shirinsa na dawo da tallafin man fetur, yana mai cewa shirin zai rage wa ‘yan Najeriya nauyin tsadar rayuwa.
Iran ta gargadi Koriya ta Kudu kan tura soji zuwa Mashigar Hormuz, tana cewa hakan zai zama goyon bayan Amurka kuma ya haifar da mummunan sakamako.
Akalla mutane biyar sun mutu, wasu biyar sun jikkata bayan jirgin dakon kaya na Amazon ya yi hatsari a filin jirgin Miami, lamarin da ya haddasa gobara.
Jirgin ruwan dakon man kasar Iran ya fuskanci harin makamai masu linzami hudu daga Amurka kusa da tsibirin Kharg, ba tare da rahoton asarar rayuka ba.
Gwamnatin Donald Trump a Amurka na binciken jami’an soja kusan 50 kan zargin fitar da bayanan sirri game da raguwar makamai a yaƙin da suke yi da Iran.
Shugaba Donald Trump ya zargi jam'iyyar Democrats da son Amurka ta sha kashi a yakin kasar musulunci ta Iran yayin da amincewar jama'a da gwamnatinsa ke raguwa.
Wata kotun tarayya da ke Amurka ta dakatar da sabon umarnin Shugaba Donald Trump da ke neman takaita damar samun zama ɗan ƙasa ta hanyar haihuwa.
Fadar White House ta karyata jita-jitar mutuwar Donald Trump bayan sanarwar wani taron manema labarai da JD Vance zai gudanar ta haifar da ce-ce-ku-ce.
Donald Trump
Samu kari