Donald Trump
Majalisar Dokoki ta Amurka ta nemi a matsa wa gwamnati lamba ta soke dokar Shari’a da kawar da Hisbah, suna zargin suna tayar da barazanar addini.
Shugaba Vladimir Putin na kasar Rasha ya ce a shirye ya ke ya gwabza yaki da kasashen Turai idan suka nemi hakan. Wakilan Trump sun je Rasha daga Amurka.
Gwamnatin Amurka ta dauki matakai da dama a kan Najeriya daga farkon shekarar 2025 zuwa karshen shekarar. Gwamnatin Trump ta amince da sayarwa Najeriya makami.
An bayyana shekarun wadanda 'yan bindiga suka kashe a jihar Carlifonia bayan kai wani hari a Amurka. Mutane uku da suka mutu yara ne 11 sun jikkata.
Fitaccen mawakin Najeriya, Eedris Abdulkareem ya rasa shafukan Facebook da Instagram bayan sakin waka game da shugaban Amurka Donald Trump da ya yi.
Shugaban kasar Venezuela ya bayyana cewa ba ya zaune cikin tsoro duk da Amurka tana son a kama shi. Amurka ta sanya ladan dala miliyan 50 a kan kama shi.
Trump ya na barazanar dakatar da shigar mutanen ƙasashen “Third World” cikin Amurka, lamarin da ya tayar da muhawara kan ma’anar kalmar da ƙasashen da abin ya shafa.
Shugaban Amurka Donald Trump ya sake tayar da kura bayan ya sanar da neman dakatar da shigowar ’yan ƙasashen da ya kira “ƙasashe masu tasowa”, musamman daga Afrika.
Hukumar USCIS ta ce ta fara duba yiwuwar kwace damar zama a Amurka ga mutanen ƙasashe “masu matsala”, bisa umarnin Shugaba Donald Trump bayan harbin sojoji.
Donald Trump
Samu kari