Donald Trump
A labarin nan, za a ji yadda ragin farashi da matatar Dangote ta yi yana kara jawo wa wasu 'yan kasuwa da ke shigo da man fetur zuwa Najeriya asara.
Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya yi gargadi game da masu amfani da takardu ko bayanan bogi game da masu neman izinin shiga kasar daga Najeriya.
Alhaji Aliko Dangote ya yi magana game da alakar Amurka da matatar shi da ke jihar Legas. Ya ce shugaban Amurka, Donald Trump ba ya adamawa da matatar.
Shugaban Amurka ya yi Allah wadai da harin da aka kai kan jama'a a jami'ar Brown. Donald Trump ya ce daliban da 'yan bindigan suka kashe suna kallonsu daga Aljanna.
Sojojin Amurka biyu da wani mai farar hula sun mutu a Palmyra, Syria, bayan harin kwanton bauna da wani dan ISIS ya kai kan dakarun hadin gwiwar Amurka da Syria.
Sojojin Amurka sun kwace wani jirgin kaya da ya fito daga China zai tafi kasar Iran. Sojojin sun cire wasu kaya a jirgin a kusa da tekun Sri Lanka a Nuwamban 2025
A labarin nan, za a ji cewa Riley Moore, Dan Majalisar Amurka da ya dage a kan batun kisan kiristoci a Najeriya ya koma kasarsa da shirin rubuta rahoto.
Dakarun tsaron ruwa da sojojin Amurka sun kwace wata babbar tankar mai mallakar wani kamfanin Najeriya a wani jirgin ruwa. Masanan Najeriya sun yi martani.
Rahoton nan ya bayyana irin jihohin da za su sha wahala idan Amurka ta kawo hari kan Najreiya bisa barazanar Donald Trump. An fadi jerin jihohin Arewa 15 a ciki.
Donald Trump
Samu kari