Donald Trump
Amurka ta dogara da bayanan Emeka Umeagbalasi daga jihar Anambra kafin kai hare-haren jiragen sama a Najeriya, duk da shakku akan ingancin bayanan sa.
Wani rahoto ya nuna cewa kasashen Larabawa da Isra'ila ne suka gargadi Donald Trump kan harin da ya ce zai kai kasar Iran domin zanga-zangar da ake yi a kasar.
Jami'an shige da ficen Amurka sun budewa wani mutum dan kasar Venezuela wuta. Hukumomi sun ce jami'in ya bude wuta ne domin kare rayuwarsa a Minneapolis.
Shugaba Donald Trump ya ce ya samu bayanai da suka ce an daina kashe masu zanga-zanga a Iran. Ya ce zai kai hari ne idan aka cigaba da kashe masu zanga-zanga.
Gwamnatin kasar Rasha ta gargadi Amurka kan barazanar kai hari Iran yayin da ake zanga-zanga. Trump ya yi barazanar kai hari Iran don taimakon masu zanga-zanga.
Fasto Matthew Kukah musanta rahotannin da ke cewa babu tsanantawa ga Kiristoci a Najeriya, yana jaddada cewa matsalar tsaro na shafar kowa, Musulmi da Kiristoci.
Matasa na cigaba da zanga-zanga a Minneapolis na jihar Minnesota. Masu zanga-zanga na arangama da jami'an tsaro yayin da Trump ke barazana ga kasar Iran.
A labarin nan, za a ji cewa Najeriya ta dauki wani kamfanin Amurka da ya ƙware wajen kamun ƙafa da gwamnati domin aika sako ga Donald Trump kan kare kiristoci.
Wani bidiyo da yan jaridu suka gani ya tabbatar da kashe ‘yan ta’adda da lalata maboyarsu a Sokoto, yayin hare-haren sama na Amurka a ƙarshen Disambar 2025.
Donald Trump
Samu kari