![An samu asarar rayuka bayan fusatattun sojoji sun kona gidaje a Bayelsa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/53bda1adc4fd6ced.jpeg?v=1)
Delta
![An samu asarar rayuka bayan fusatattun sojoji sun kona gidaje a Bayelsa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/53bda1adc4fd6ced.jpeg?v=1)
![Mataki mai karfi da hukumar soji ta dauka a Delta bayan kashe mata jami'ai 16](https://cdn.legit.ng/images/560x315/53bda1adc4fd6ced.jpeg?v=1)
![Tinubu ya ba da sabon umarni ga rundunar tsaro bayan kisan sojoji 16, ya yi Allah wadai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/db1a78fcd9555f8d.jpeg?v=1)
![Kisan sojoji 16: Majalisar dattawa ta yi martani kan harin, ta fadi matakin dauka](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3dcc2cb4781ac9ae.jpeg?v=1)
![Kisan sojoji 16: Gwamnan PDP ya yi martani kan harin, ya fadi abin da zai yi kan lamarin](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3c7bd8b85944f891.jpeg?v=1)
![Bayan kisan sojoji 16, an bankawa kauyen da abin ya faru wuta, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4f7272e12eb61da1.jpeg?v=1)
!['Ƴan bindiga sun halaka sojoji 22 a wani mummunan kwanton bauna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/163d6bdf14c0dbbe.jpeg?v=1)
Wasu sojojin Najeriya sun rasa rayukansu a jihar Delta bayan an yi musu wani mummunan kwanton bauna. Hedikwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta tabbatar da faruwar lamarin.
![Yayin da 'yan Najeriya ke fama da mahara, harbe-harben sojoji ya hallaka mutum 2 kan wani dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9159fa3342010b6f.jpeg?v=1)
Harbe-harben sojoji ya yi ajalin mutuwar mutane biyu da jikkata wasu mutane a jihar Delta yayin da ‘yan Najeriya ke fama da hare-haren ‘yan bindiga da masu garkuwa.
![Sojoji sun gano rijiyoyi 40 da ake satar danyen man Najeriya a kungurmin kauye](https://cdn.legit.ng/images/190x107/821809ed481d4b6b.jpeg?v=1)
Sojoji sun ci karo da wani gari a jihar Ribas da ke Neja-Delta inda ake satar danyen mai. N40, 000 ake biya domin a haka rami, daga nan sai a shiga satar danyen mai.
![Jam'iyyar APC ta samu ƙarin ƴan majalisu biyu a maalisa, sun karɓi rantsuwar kama aiki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d6b2b8c500eb6684.jpeg?v=1)
Kakakin majalisar dokokin jihar Delta, Honorabul Emomotimi Guwor, ya rantsar da sabbin mambobi biyu na jam'iyyar APC bayan sun yi nasara a zaben cike gurbi.
![An shiga jimami yayin da fitaccen mawaki a Najeriya ya riga mu gidan gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0d1ce58b05fe6ff4.jpeg?v=1)
Shahararren mawakin Urhobo a Najeriya, Cif Daniel Iriferi ya riga mu gidan gaskiya ya na da shekaru 91 a jihar Delta bayan fama da jinya mai tsayi.
![An shiga rudani kan batun mutuwar babban basarake a Najeriya, an fadi gaskiyar abin da ya same shi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a13f2dcfb4b4ebe2.jpeg?v=1)
Fadar mai martaba Asagba na Asaba ta fito fili ta musanta batun mutuwar basaraken gargajiyar. Fadar ta bayyana cewa basaraken kwanciya kawai ya yi a asibiti.
![Lokaci ya yi: Babban basarake a Najeriya, Joseph Edozien ya rigamu gidan gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a13f2dcfb4b4ebe2.jpeg?v=1)
Basaraken gargajiya na Asaba, babban birnin jihar Delta, Mai martaba Obi (Prof.) Joseph Chike Edozien, ya rasu, a yayin da yake shirye-shiryen bukin cika shekaru 100
![APC ta shammaci jama'a inda ta lashe dukkan zaben Majalisa a jihar PDP, an sha mamaki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bfa2e42fd7dcef12.jpeg?v=1)
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Delta ta lashe dukkan zabukan kujerun Majalisar jihar da aka gudanar a ranar Asabar 3 ga watan Faburairu a jihar.
![Gwamnan PDP ya dakatar da kwamishina 1 da wasu manyan jiga-jigan gwamnati kan abu 1 tal](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6bddd99da5dd1cc0.jpeg?v=1)
Gwamna Sherrif Oborevwori ya ɗauki matakin dakatarwa kan kwamishinan noma da wasu jami'ai a ma'aikatarsa yayin da ake bincike kan badakalar wani aiki.
Delta
Samu kari