Dan Wasan Kwallon Kafa
Arsenal ta lashe kofin gasar Firimiya ta Ingila karo na farko cikin shekara 22 bayan Manchester City ta yi kunnen doki da Bournemouth ranar Talata.
Isra’ila ta soki tauraron Barcelona, Lamine Yamal, bayan ya daga tutar Falasdinu yayin murnar lashe kofin La Liga tare da magoya baya a birnin Barcelona.
Kamfanin Mercedes-Benz ya kai ƙarar Victor Osimhen gaban ƴan sandan Italiya kan zargin gazawa wajen biyan bashin €90,000 na motar da ya yi hayarta tun 2023.
An tabbatat da mutuwar tsohon dan wasan gaba na kungiyar Super Eagles ta Najeriya, Mike Eneramo yayin da ya fito atisayen motsa jiki a jihar Kaduna.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Henry Nwosu, ya rasu a Lagos, yana da shekaru 62, Segun Odegbami ya ce, Nwosu ya taka rawar gani wajen lashe AFCON na 1980.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya karbi Lionel Messi da wasu 'yan wasan Inter Miami a White House yayin da ake tsaka da gwabza yaki tsakanin Amurka da Iran.
An karyata cewa Cristiano Ronaldo ya bar Riyadh zuwa Madrid yayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke tsananta, bayan hare-haren ramuwar gayya da Iran ke yi.
Tsohon kyaftin na taagar Super Eagles, Troost-Ekong ya makale a kasar Qatar yayin da fada ke kara zafi tsakanin Iran da Amurka, an hana jirage tashi.
Dan Wasan Kwallon Kafa
Samu kari