Gwamnatin Buhari
Ayo Fayose ya fito ya fallasa yadda Muhammadu Buhari ya jefa Najeriya a kangin bashin shekaru. ‘Dan siyasar ya ce gwamnatin Muhammadu Buhari ta maida Najeriya baya.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya a lokacin Muhammadu Buhari, Babachir David Lawal ya yi tir da yadda gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya soke tsarin tallafin fetur.
A game da tashin Dala, wani masani ya haska kuskuren gwamnatin Bola Tinubu. IMF ta ce $1 za ta haura N2000 a 2024, masanin ya taba ba Muhammadu Buhari shawara.
Wani shafin yanar gizo ya wallafa rahoto kwanan nan kan cewa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari yam utu kuma matarsa Aisha Buhari ta tabbatar da hakan.
Sunday Igboho, ‘dan fafutukar kasar Yarbawa ya yi ikirarin cewa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tura jami’an hukumar DSS don su kasha shi.
Majalisar dattawa ta kafa kwamiti da zai binciki abubuwan da suka faru a baya. Gwamnatin tarayya ta karbi aron tiriliyoyi daga CBN a lokacin Muhammadu Buhari.
Tsohon ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung, ya caccaki gwamnatin Shugaba Tinubu kan yadda take dora alhakin halin da ake ciki kan gwamnatin Buhari.
Sanata Sani Musa ya soki afuwar da aka yi wa manyan wajen biyan haraji. A shekaru biyar da suka wuce, kusan N17tr aka rasa a kasar nan a dalilin afuwar haraji.
Wasu na ganin Godwin Emefiele ya yi aika-aikar da tattalin arzikin nan ya rikice ba kowa ba har ana ganin Bola Tinubu ba zai iya gyara barnar shekaru 60 a wata 6 ba.
Gwamnatin Buhari
Samu kari