Jihar Borno
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'addan Boko Haram da ke cikin daji. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa.
Majalisar dattawan Najeriya ta nuna damuwa kan yadda 'yan ta'addan Boko Haram ke ci gaba da iko a wasu kananan hukumomin jihar Borno. Ta bukaci sojoji su kwato su.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya amince da yi wa likitoci karin albashi a jihar. Gwamna Zulum ya amince a rika biyansu daidai da na tarayya.
A rahoton nan, za ku ji Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu ya mika bukata ga gaban majalisar wakilan kasar nan kan marigayin dan majalisa, Ifeanyi Ubah.
Mataimakin shugaban kasan Najeriya, Kashim Shettima, ya bayyana marigayi Sanata Ifeanyi Ubah a matsayin mutumin kirki mai halin dattako da taimako.
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin na kungiyar Boko Haram ne sun kai hari kan sansanin sojoji a jihar Borno. 'Ƴan ta'addan sun hallaka sojoji masu yawa a harin.
Hukumar FBI ta sanar da kama Anas Said wanda ake zargi da kitsa harin ta’addanci da aka kai wa sojojin Najeriya a wani shingen bincike a jihar Borno a shekarar 2023.
Sanata Mohammed Ali Ndume da ke wakiltar Borno ta Kudu ya bukaci Daniel Bwala ya nemi gafarar mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima kan abin da ya yi masa.
Gwamnatin tarayya ta fara shirin faɗaɗa filin jirgin saman Muhammadu Buhari a jihar Borno. A Janairun shekarar 2025 filin jirgin saman zai fara jigilar kasa da kasa.
Jihar Borno
Samu kari