Jihar Borno
A wannan rahoton, za ku ji cewa Attajirin dan kasuwa, Alhaji Aminu Dantata ya ziyarci jihar Borno domin jajanta wa gwamnati da al'uma bisa iftila'in ambaliya.
A yayin da Shugaba Bola Tinubu ya sanar da bude asusun tallafawa wadanda ambaliya ta rutsa da su, ya ce ambaliyar Maiduguri mukaddari ce daga Allah.
A rahoton nan, za ku ji cewa Shugaban kasa, shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sanar da kafa asusun tallafa wa mutanen da iftila’in ambaliya ta shafa a jihar Borno.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya iso birnin Maiduguri, babbak birnin jihar Borno domin jajatawa al'umma sakamakon ambaliyar ruwan da ta afku a makon jiya.
Kungiyar likitoci NMA reshen jihar Borno ta yi kora ga gwammatin Babagana Umaru Zulum ta ƙara zage dantse wajen ɗaukar matakan kare lafiyar jama'a Maiduguri.
Gwamna Abba Yusuf ya jaddada cewa Kano tana tare da jihar Borno a mawuyacin halin da ta ke ciki na ambaliyar da ta mamaye Maiduguri. Abba ya ba da tallafin N100m.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa har yanzu ba a san inda fursunoni 281 suke ba bayan tserewarsu daga wani gidan yarin Maiduguri, babban birnin jihar Borno.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ba da gudunmawa ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Borno. Atiku ya ba da N100m.
Ambaliyar ruwa ta raba mutane fiye da miliyan daya da muhallansu a Maiduguri da kewaye. Majalisar Dinkin Duniya za ta kai daukin abinci da samar da matsugunni.
Jihar Borno
Samu kari