Jihar Borno
Kungiyar ta kashe dan sandan ne bayan ta kama shi yana tafiya gida hutun sallah daga Dambuwa zuwa Biu. Ta kama shi ne tare da iyalansa a lokacin.
An fafata a tsakanin mayakan kungiyoyin ta'addanci na ISWAP da Boko Haram. Kazamin fadan da 'yan ta'addan suka fafata ya jawo an kashe tsageru masu yawa.
Birgediya Janar Ali Butu, ɗaya daga cikin manyan malamai a jami'ar sojoji da ke Biu a jihar Borno ya mutu yana ɗan shekara 58 a asibitin kudi a Abuja.
Rundunar sojojin Najeriya ta na ci gaba da samun nasara kan 'yan ta'adda bayan sake cafke kasurgumin dan ta'adda da ke nema ruwa a jallo a jihar Adamawa.
Sojojin Najeriya sunyi nasarar hallaka 'yan ta'adda a Katsina da Borno biyo bayan farmakin da sojojin suka kai maboyar 'yan ta'addan a wasu yankunan jihohin.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da cewa jami'anta sun hallaka 'yan ta'adda mutum shida a jihar Borno. An kashe su ne bayan sun yi wa sojoji kwanton bauna.
An sake shiga jimami bayan 'yan ta'addan Boko Haram sun yi wa sojojin Najeriya kwanton bauna a jihar Borno. Sun hallaka sojoji shida a yayin harin.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno, ta sanar da samun nasarar cafke wasu mutum hudu da ake zargi da yunkurin kona wani sansanin 'yan gudun hijira a jihar.
An samu tashin wata mummunar gobara a kasuwar Gamboru da ke cikin birnin Maiduguri na jihar Borno. Jami'an 'yan kwana-kwana sun yi nasarar kashe ta.
Jihar Borno
Samu kari