Jihar Borno
A labarin nan, a a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da matakin da za a dauka bayan yan Boko Haram sun hallaka birgediya janar a Borno.
Kungiyar Boko Haram ta saki bidiyon wasu mutane da ta kama a garin Ngoshe da ke jihar Borno. Mutan da aka sace sun nemi taimakon gwamnatin Najeriya.
Tsagerun 'yan ta'addan ISWAP sun kai hare-hare kan sansanonin sojoji a jihar Borno. Hare-haren na su sun yi sanadiyyar kashe Birgediya Janar da sojoji 17.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da cewa jami'anta sun fafata da 'yan ta'adda a jihar Borno. Ta bayyana cewa wasu sojoji sun kwanta dama a harin.
Wani babban jami’in soja, Birgediya Janar O. Braimah, ya rasa ransa bayan harin Boko Haram a Benesheikh, Kaga, Borno, yayin da mayaƙa suka kai farmaki da yawa.
An sanar da cewa za a samu karancin wutar lantarki a jihohin Gombe, Bauchi, Taraba, Yobe, Borno, Filato da Adamawa a Arewacin Najeriya saboda wani gyara.
Kungiyar Amnesty International ta bukaci gwamnatin Najeriya ta yi wa wata budurwar da aka kashe a Maiguguri adalci bayan kashe ta tana shirin zuwa aure.
A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
Jami'an tsaron Najeriya sun kama wasu mutane uku 'yan kungiyar Boko Haram suna tsara yadda za su kai hari a Adamawa. An kama John Ado cikin 'yan Boko Haram.
Jihar Borno
Samu kari