Jihar Borno
Alhaji Aliko Dangote ya tura ma'akatan da ya kora zuwa jihohin Zamfara, Borno Benue bayan dawo da su bakin aiki. An kori ma'aikatan ne bayan rikici da PENGASSAN.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi arangama da 'yan ta'addan kungiyar ISWAP a Borno. Sojojin sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Masu lalata kadarorin gwamnati sun rusa hasumiyar wutar TCN a kan layin Gombe–Damaturu, wanda ya jefa Borno da Yobe cikin duhu yayin da kamfanin ke gaggawar gyara.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna damuwa kan yadda 'yan ta'addan Boko Haram ke kai hare-hare. Ya bukaci a gaggauta daukar mataki.
Yan ta'addan Boko Haram da ISWAP sun kai munanan hare hare a jihohin Yobe da Borno, sun yi musayar wuta da sojojin Najeriya a daren ranar Laraba.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun hadin gwiwa a kasar nan sun yi nasarar kawar da yan ta'adda 50 tare da jikkata akalla 70 yayin hare-hare a Borno da Yobe.
Kamfain sadarwa na MTN zai katse sabis a wasu yankuna na Kano, Adamawa da Borno na wasu lokuta a ranar Asabar, 25 ga Oktoban 2025 domin yin wani gyara.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Borno na bincike kan wata budurwa ta kashe kanta saboda cewa an tilasta mata ta auri abokin babanta kuma bata so.
Wata budurwa da aka so a tilastawa auren abokin babantta ta kashe kanta kan saboda damuwa. Lamarin ya faru ne a karamar hukumar Gubio a jihar Borno.
Jihar Borno
Samu kari