Jihar Borno
Dakarun sojojin Najeriya sun gano rumbun ajiyar kayan Boko Haram a karkashin kasa a jihar Borno. Dakarun Najeriya sun fadi abubuwan da suka samo a rumbun.
Taron APC da ke gudana a Maiduguri ya dauki zafi bayan buga babbar fasta ba tare da sanya hoton mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Ssettima ba.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kashe yan ta’adda fiye da 40 a Borno; Air Marshal Sunday Aneke ya tabbatar da nasarar hare-haren Azir da Musarram.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai farmaki kan 'yan ta'addan ISWAP da suka yi yunkurin kai musu hari a Borno. An saki bama-bamai kan 'yan ta'addan suna shirin guduwa.
Jami’ar Maiduguri (UNIMAID) ta musanta bidiyon da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke zargin kama dalibai bisa alaka da kungiyar Boko Haram a Borno.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon dan takarar Gwamna a inuwar PDP a jihar Borno, Mohammed Ali Jajari ya sauya sheka zuwa ADC, ya bayyana dalilansa.
Rahotannin sirri sun bayyana cewa ana zargin ISWAO ta cefano manyan makaman yaki ciki har da jirage marasa matuka, an nemi sojoji su tashi tsaye.
Dakarun Operation Hadin Kai sun kashe ’yan ta’adda 8, wasu 11 sun miƙa wuya a Borno; an kama takin urea 12 da ake amfani da shi wajen yin bam a Janairu, 2026.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Ciyaman da wani mutum ɗaya sun faɗa tarkon Boko Haram, an fitar da bidiyonsu suna rokon a biya masu kuɗin fansa.
Jihar Borno
Samu kari