
Jihar Benue







Rundunar ƴan sandan jihar Benue, ta tabbatar da samun nasarar cafke wasu manyan ƴan ta'addan da suka addabi al'ummar jihar da ayyukan ta'addanci.

Kotu ta tasa keyar wani matashi kan satar kodar wani dan jihar Benue ba tare da ya sani ba, tuni ya siyar da kodar a birnin Tarayya Abuja kan makudan kudade.

Wasu yan bindiga sun tare motocin kamfanin 'Benue Links' mallakin gwamnatin jihar Benuwai, sun yi awon gaba da fasinjoji akalla 10 ranar Lahadin nan.

Kotun sauraron ƙararrakin zaɓe mai zamanta a birnin Makurdi na jihar Benue ra tabbatar da nasarar sanatan Benue ta Kudu, Sanata Abba Moro na jam'iyyar PDP.

Rahoton da muke samu ya bayyana yadda aka kwace kujerar sanata a jihar Benue, inda aka ba tsohon gwamnan jihar nasara a kotun sauraran kararrakin zabe.

Kotun zaɓe ta tabbatar da nasarar ɗan majalisar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Philip Agbese na mazaɓun Ado/Okpokwu/Ogbadibo a jihar Benue.

Wasu tsagerun 'yan bindigan daji sun harbe mutum uku har lahira a yankin ƙaramar hukumar Logo da ke jihar Benuwai, daga ciki har da 'yan sa'kai guda biyu.

Kamfanin siminti na Dangote ya karyata jita-jitar cewa ya bambanta farashin siminti a Najeriya da sauran kasashen Afirka ta Yamma kamar su Jamhuriyar Benin.

Hukumar 'yan sanda reshen jihar Benuwai ta sanar da cewa dakarunta sun yi nasarar kama mutum ɗaya da ake zargin yana da hannu a kisan mai shari'a mai ritaya.
Jihar Benue
Samu kari