Jihar Benue
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai dauki wata kasuwar doya a jihar Benue yayin da 'yan bindiga suka nufi kai hari. An kashe 'yan bindiga biyu da kwato makamai.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Yayin da ake cikin jimami, gwamnan Benue, Hyacinth Alia, ya yi Allah-wadai da kisan shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku da wani dan uwansa.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Kashe akalla mutane 20 da 'yan ta'addar Lakurawa suka yi a Kebbi da kuma tunawa da kisan Yelewata sun sake jawo kira ga gwamnati ta dauki mataki kan matsalar tsaro.
Hadimin gwamnan Benue kan harkokin matasa da yaɗa labarai, Atu Terver Joseph, ya yi murabus nan take saboda zargin rashin biyansa albashi tsawon watanni.
A labarin nan, za a ji cewa tsofaffin ma'aikata da suka hada wa gwamna kudi domin ya kara a na sayen fam sun ce har yanzu ba a kai ga biyan bukatunsu ba.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya sanar da rage farashin takin zamani ga manoma. Gwamnan ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta biyan rabin kudin buhu ga manoma.
Jihar Benue
Samu kari