Jihar Benue
Gwamnatik jihar Benuwai ta sanar da rasuwar Dr. Agbgbo Ode, wanda shi ne shugaban ma'aikatan gwamnatin jihar, ta ce ya mutu ne da safiyar yau Asabar.
Wakilan gwamnatin Jamus sun gana da Musulmi da Kirista a Najeriya kan matsalar tsaro. Thomas Rachel ya ziyarci wuraren da aka kai hari a jihar Benue.
Ƴan bindiga sun sace ɗalibai a kan hanyarsu ta zuwa zana jarabawar JAMB daga Makurdi zuwa Otukpo, jihar Benue, a daren Laraba, 15 ga Afrilu, 2026.
Tsohon ministan shari'a kuma babban lauyan gwamnati, Michael Aondoakaa ya fita daga jam'iyyar APC mai mulki. Ya sanar da cewa nan gaba zai sanar da ina zai koma.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu wakilan jam’iyyar APC uku daga Benue sun rasu bayan hatsarin mota yayin tafiya zuwa taron shiyyar Arewa ta Tsakiya.
Rikicin jam'iyyar APC ta shiga rudani a Benue, gwamna Hyacinth Alia ya samar da shugabanni na dabam yayin sakataren gwamnatin tarayya George Akume ya samar da nasa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnati ta yaye tubabbun 'yan ta'adda 117 da suka kammala horon sauya masu tunani, kuma za su dawo cikin jama'a su ci gaba da zama.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wani kauyen jihar Benue. Tsagerun sun hallaka jami'an tsaro na 'yan sanda tare da fararen hula yayin artabu.
'Yan bindiga sun sace masu ibada 9 a cocin Katolika dake Jihar Benue. Shugaban karamar hukumar Ado LGA da ƴan sanda sun tabbatar da cewa jami'an tsaro sun bi sawu.
Jihar Benue
Samu kari