Jihar Benue
Kungiyar Idoma da ke Amurka ta shirya kai ƙorafi ga Donald Trump kan kashe-kashe da matsalar tsaro a Benue, tare da neman ƙarin tallafin ƙasa da ƙasa.
Samuel Ortom ya karyata rahoton cewa shugabannin PDP na jihar Benue na shirin sauya ɗan takarar gwamna na jam’iyyar, Samuel Aondoakaa a zaɓen 2027.
A labarin nan, za a ji hadimin shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana wuraren da ake zuba kudin kasar nan, musamman basussukan da aka karbo a kasashen waje.
Mataimakin Gwamnan Benue Samuel Ode ya ce jihar za ta samar wa Tinubu kuri'u miliyan ɗaya a zaben 2027 tare da ci gaba da ayyukan raya ƙasa a jihar.
Kotun tarayya ta yi watsi da karar PDP kan neman a kwace kujerar Anthony Attah bayan sauya sheka zuwa APC, tana mai cewa ikon yana hannun majalisar Benue.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama wani matashi mai shekara 20 da ake zargin yana kai wa 'yan bindiga alburusai bayan gano harsasai 115 masu rai a hannunsa a Guma.
'Yan bindiga dauke da makamai sun farmaki wasu kauyukan jihar Benue. 'Yan bindigan sun hallaka mutane tare da raunata wasu da dama yayin harin da suka kai.
Wasu 'yan bindiga sun sace 'yan uwa uku da ke raka gawar mahaifiyarsu daga Abuja zuwa Iklenyi domin jana'iza, lamarin ya faru da asubahin ranar Asabar a Benue.
A labarin nan, za a ji cewa wan gano wasu jihohi da ke ci gaba da adana kudin kananan hukumomi a asusun hadin gwiwa da jiha duk da hukuncin kotiu.
Jihar Benue
Samu kari