![Rashin tsaro: Gwamnan Arewa ya shirya yin sulhu da 'yan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bcb18aa8313ffd0e.jpeg?v=1)
Jihar Benue
![Rashin tsaro: Gwamnan Arewa ya shirya yin sulhu da 'yan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bcb18aa8313ffd0e.jpeg?v=1)
![Duk da dokar hana fita, 'yan bindiga sun kutsa kauye da dare, sun hallaka jama'a](https://cdn.legit.ng/images/560x315/db22687b16e0d52c.jpeg?v=1)
![Gwamnan APC ya zama na farko a Arewa da ya amince zai fara biyan ma'aikata N70,000](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8c0dc1b7fc92c3be.jpeg?v=1)
!['Yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban kwaleji, sun bukaci a ba su N70m](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7c8eca0a92e153d2.jpeg?v=1)
![Sata kirikiri: Yadda aka kwamushe ma'aikatan banki 2 da zargin sace kudi a asusun mamaci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/286c08834c5bf490.jpeg?v=1)
![Majalisa ta amince a kirkiro hukumar cigaban jihohin Arewa, za a jira Tinubu ya sa hannu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d7a896a0fa66aaeb.jpeg?v=1)
![Binuwai: 'Yan sanda sun cafke matasan da suka tada hankula da sunan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5b97f7196553c081.jpeg?v=1)
'Yan sanda a jihar Binuwai sun kama wasu matasa da ake zargi da kone-kone yayin zanga-zanga da aka gudanar ranar Laraba a jihar, kuma zuwa yanzu an kama mutane 18.
![Fusatattun matasa sun bankawa ofishin INEC wuta, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e81d197c86c3b0ec.jpeg?v=1)
Wasu fisatattun matasa sun cinnawa ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) wuta a jihar Benue. Matasan dai na yin zanga-zanga ne kan matsalar tsaro.
![Gwamna ya sanya dokar zaman gida ta tsawon sa'o'i 24 a ƙaramar hukumar Ukum](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bcb18aa8313ffd0e.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Benuwai, Rabaran Hyacinth Alia ya sanar da sa dokar zaman gida a ƙaramar hukumar Ukum da kewaye biyo bayan ɓarkewar zanga-zanga a yankin.
![Ta'addanci: Kashen-kashen jama'an Binuwai ya jawo zanga zanga ta barke](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7c8eca0a92e153d2.jpeg?v=1)
A safiyar yau ne 'yan ta'adda su ka kai hari garin Ayati a karamar hukumar Ukum inda su ka kashe mutane 11 ba haira ba dalili, wannan ja jawo mutane yin zanga-zanga.
!['Yan bindiga sun hallaka 'yan gudun hijira bayan sun raba su da gidajensu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/111c869dbb6a845e.jpeg?v=1)
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka 'yan gudun hijira bayan sun farmake su a jihar Benue. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen ne yayin da suke dawowa daga gona.
!['Yan sanda sun ragargaji 'yan bindiga a wani samame a jihar Benue](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b30d254930653a66.jpeg?v=1)
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Benue sun kai samame a wani sansanin 'yan bindiga da ke jihar. 'Yan sandan sun yi nasarar hallaka wasu tare da kwato makamai.
![An shiga rudani, 'yan ta'adda sun lafta harajin wata wata a kan mazauna Binuwai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7c8eca0a92e153d2.jpeg?v=1)
Al'umar karamar hukumar Ukum a jihar Binuwai sun bayyana cewa su na cikin kangin rayuwa bayan 'yan bindiga sun tilasta masu bayar da harajin wata-wata.
![An yi babban rashi a Najeriya, tsohon gwamna ya kwanta dama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7c8eca0a92e153d2.jpeg?v=1)
Rahotanni na nuni da cewa tsohon gwamna a jihar Benue na soja, AVM Adebayo Hameed Lawal (Mai ritaya) ya rasu a jiya Lahadi za a masa janaza a yau Litinin.
![Gwamna ya nuna yatsa kan 'yan majalisar da ke adawa da shi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bcb18aa8313ffd0e.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya yi zargin cewa wasu daga cikin 'yan majalisar tarayya a jihar na adawa da shirye-shiryen ci gaba da yake da su.
Jihar Benue
Samu kari