Jihar Benue
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum daya bisa zargin harbe wani dan bindigan da ya tuba. Wasu mutane biyu ne suka harbe shi suna tafiya a babur.
An tabbatar da mutuwar dakarun takwas na rundunar yan sanda takwas da aka nema aka rasa bayan arangama da yan bindiga a jihar Benuwai ranar juma'a da ta gabata.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kashe Hon. Ejeh Udeh, babban jigon jam’iyyar APC a Otukpo, jihar Benue, bayan sun kai masa hari a gidansa da tsakar dare.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin kwanton bauna kan jami'an tsaro a jihar Benue. Ana fargabar cewa an hallaka sama da jami'ai guda 10.
Dalibai bakwai sun jikkata a Ukum, Benue bayan wani abin fashewa da ake zargin bam ne ya tashi a makarantarsu. ‘Yan sanda da gwamnati sun dauki matakai kan lamarin.
Rundunar ’yan sanda a Benue ta yi martani kan batan hadimin gwamna da wani a jihar inda ta ce ba ta da masaniya kan cafke Asom Jerry da bacewar Terver a Abuja.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa an yi rashin babban Fasto a jihar Benue, Simon Agu Mashika da aka ce ya fi kowa dadewa yana wa'azi a jihar.
Attajirin Afrika ya bayyana kalulabalen da ya fuskanta wajen kafa kamfanin siminti a jihar Benue inda mutanen yankin suka hana shi sai ya tafi jihar Kogi.
Majalisar sarakunan Idoma da ke jihar Benue ta bayyana cewa babu inda ta ce ta soke sarautar da aka bai wa shugaban kasa, Bola Tinubu da sakataren gwamnatinsa.
Jihar Benue
Samu kari