Jihar Benue
Sojojin Najeriya sun cafke fitaccen jagoran ‘yan bindiga Fidelis Gayama a Benue, wanda ake zargi da garkuwa da mutane da fashi a yankin Benue zuwa Taraba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da Gwamna Uba Sani na Kaduna, Gwamna Alia na Benuwai da Gwamna Bassey Otu na jihar Kuros Riba a Aso Rock.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya samu mukamin sarautar gargajiya a jihar Benue. Mai martaba Tor Tiv zai nada masa rawani.
A labarin nan, za a ji cewa Riley Moore, Dan Majalisar Amurka da ya dage a kan batun kisan kiristoci a Najeriya ya koma kasarsa da shirin rubuta rahoto.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya ce ya ji mummunan labarin kisan al'ummar Kirista a jihar Benue yayin ziyararsa sansanonin ‘yan gudun hijira.
Tawagar 'yan Majalisar dokokin Amurka da ta shigo Najeriya domin bincike kan kisan kiritoci ta kai ziyara jihar Benue, ta gana da gwamna Alia da malaman coci.
Wasu 'yan kasar Kamaru 7 sun shiga hannun jami'an tsaro kan zarfin ta'addanci a jihar Benue. Matasan 'yankin ne suka kama 'yan kasar wajen suka mika ga jami'an tsaro
Gwamna Hyacinth Alia na Benue ya ce labarin cewa ya sauya sheƙa karya ce, yana mai cewa maganar an ƙirƙira ta ne domin bata masa suna da kawo ruɗani.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a babban birnin tarayya Abuja, ta dage shari'ar da ake yi tsakanin hukumar EFCC da tsohon gwamnan Benue, Gabriel Suswam.
Jihar Benue
Samu kari