Jihar Benue
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama wani matashi mai shekara 20 da ake zargin yana kai wa 'yan bindiga alburusai bayan gano harsasai 115 masu rai a hannunsa a Guma.
'Yan bindiga dauke da makamai sun farmaki wasu kauyukan jihar Benue. 'Yan bindigan sun hallaka mutane tare da raunata wasu da dama yayin harin da suka kai.
Wasu 'yan bindiga sun sace 'yan uwa uku da ke raka gawar mahaifiyarsu daga Abuja zuwa Iklenyi domin jana'iza, lamarin ya faru da asubahin ranar Asabar a Benue.
A labarin nan, za a ji cewa wan gano wasu jihohi da ke ci gaba da adana kudin kananan hukumomi a asusun hadin gwiwa da jiha duk da hukuncin kotiu.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama Abdullahi Usman mai shekaru 23 bisa zargin hannu a kisan Farfesa Gabriel Nyityo da ƙanensa a Makurdi da ke Benue.
Gwamna Hyacinth Alia ya yi alkawarin samar wa Bola Tinubu kuri'u 620,000 a Benue a zaben 2027, yana mai cewa APC za ta kara karfi bayan shigar Gabriel Suswam.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Benue, Farfesa David Salifu, ya rasu bayan harbin bindiga da ya samu a wani hari da ake zargin 'yan bindiga ne suka kai.
'Yan jam'iyyar APC a jihar Benue da ke kananan hukumomin Kwande da Ushongo sun yi Allah wadai da sauya sunayen 'yan takara da aka yi yayin zanga-zanga.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sauya sunayen wasu daga cikin 'yan takararta da suka samu nasara a zabubbukan fitar da gwanin da ta gudanar.
Jihar Benue
Samu kari