Bayelsa
Tsohon karamin ministan man fetur, Timipre Sylva ya karyata rahoton da ake yadawa cewa yana da hannu a zargin shirin kifar da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu.
A shekarar 2025 da muke ciki, jam'iyyar APC ta yi manyan kamu bayan ficewar wasu gwamnonin PDP zuwa cikinta wanda ya kara mata karfi kafin zaben 2027.
An ce Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, yana jinkirta sauya sheka zuwa APC saboda rikicin cikin gida tsakanin shugabannin jam’iyyar, ciki har da Timi Sylva da minista.
Wasu lauyoyi suna ganin cewa ficewar Gwamna Douye Diri daga PDP ya sabawa doka, yayin da wasu ke cewa hakan na iya sa ya rasa mukaminsa Na gwamna.
Tsohon dan majalisa daga jihar Bayelsa kuma daya daga cikin yaran Goodluck Jonathan, Dr. Waripamo-owei Dudafa ya fice daga PDP tare da komawa APC.
Tsohon dan majalisa Israel Sunny-Goli ya bayyana cewa jam’iyyar APC tana fatan Gwamna Douye Diri zai koma gare ta bayan ficewarsa daga jam’iyyar PDP.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta kara rasa sanatocin da take da su a majalisar dattawa. Sanatan Bayelsa ta Tsakiya, Benson Konbowei, ya koma jam'iyyar APC.
Jigo a jam'iyyar ADC kuma jarumi a masana'antar finafinan Nollywood, Kenneth Okonkwo, ya bukaci hukumar INEC ta kwace kujerar gwamnan Bayelsa, Duoye Diri.
Jam'iyyar 'yan adawa ta ADC ta bayyana damuwa a kan yadda APC ta ke tattare manyan 'yan siyasar kasar nan zuwa cikinta, sai dai ta ce hakan ba zai dakile ta ba.
Bayelsa
Samu kari