Jihar Bauchi
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta sanar da samun gagarumar nasarar halaka wasu mutum biyar da ake zargin masu yin garkuwa da mutane ne a jihar.
Rundunar 'yan sanda a jihar Bauchi ta sanar da neman fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Abdul'aziz Idris Dutsen Tanshi kan saba umarnin kotu.
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi, ta bayyana cewa ta samu nasarar gano wasu tarin muggan makamai da aka ɓoye a ƙaramar hukumar Ningi da ke jihar.
Gwamnatin jihar Bauchi ta sake maka Sheikh Idris Dutsen Tanshi a gaban kuliya tare da jero sabbin tuhume-tuhume kan fitaccen malamin mai haddasa ruɗani.
Tsohon kakakin Majalisar jihar Bauchi, Abubakar Suleiman ya sake dawowa kan kujerarsa bayan nasara a zaben da aka gudanar a jiya Asabar 3 ga watan Faburairu.
Gwamnatin jihar Bauchi karkashin jagorancin Gwamna Bala Mohammed Kauran Bauchi ta musanta taimakawa wajen kama Sheikh Abdul'aziz Idris Dutsen Tanshi.
Wani abin tashin hankali ya faru a wani wurin da ake hakar ma'adanai a jihar Bauchi, inda mata hudu suka mutu nan take bayan da kasa ta rufta kan su.
A cikin jihohin Najeriya 36 da ake da su, akwai wadanda suka fi sauran yawan fadin kasa. Daga ciki mun tattaro muku jihohi 13 wadanda suka fi yawan fadin kasa.
Wata kotu a jihar Bauchi ta garkame wani matashi, Yusuf Aminu a gidan yarin a shekaru uku saboda ya gaza biyan bashin naira miliyan 1.6 da ya karba a bankin FCMB.
Jihar Bauchi
Samu kari