Jihar Bauchi
Kungiyar Kiristoci (CAN) a Bauchi ta kare Gwamna Bala Mohammed daga zarge-zargen daukar nauyin ta'addanci, tana mai jaddada zaman lafiya da hadin kai a jihar.
Jam’iyyar PDP a Bauchi ta karyata jita-jitar cewa Gwamna Bala Abdulkadir Mohammed na shirin ficewa zuwa ADC, tana kiran rahoton ƙarya da yaudara.
Rundunar ‘yan sandan Bauchi ta dakile yunkurin satar motar Toyota Hilux mallakar Majalisar Masarautar Bauchi a cikin birnin Bauchi bayan samun rahoto gaggawa.
Kungiyar Christian Youth in Politics (CYP) ta gargadi Ministan FCT, Nyesom Wike, akan zarge-zargen katsalandan a siyasance da zaman lafiya a Bauchi.
Gwamnatin jihar Bauchi ta bukaci sababbin hakiman da su maida hankali wajen inganta rayuwar jama'ar da suke jagoranta, tuni aka raba masu takardun fara aiki.
Wata babbar kotun tarayya da ke birnin Abuja ta yi hukunci kan bukatar kwamishinan kudi na jihar Bauchi ya shigar a gabanta. Ta ki yarda ta ba da belinsa.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ta kasa kawar da kai kan zarge-zargen da gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi a kanta.
Gwamnan jihar Bauchi ya nuna bacin ransa kan alakanta shi da yan ta'adda, ya zargi Wike da kokarin kunna wuta a Bauchi, lamarin da ministan ya karyata.
EFCC ta gurfanar da kwamishinan Bauchi kan zargin tallafa wa ta’addanci da dalar Amurka $9.7m; an tura shi gidan yarin Kuje yayin da yake jiran hukuncin beli.
Jihar Bauchi
Samu kari