Atiku Abubakar
Paul Ibe, hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci Tinubu ya tsige Uche Nnaji daga matsayin Ministan Kimiyya da Fasaha.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta ragargaji shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ta nuna cewa shugaban kasan yana yi wa rashin tsaro rikon sakainar kashi.
Atiku Abubakar ya soki Shugaba Bola Tinubu kan ziyararsa zuwa jihar Filato, yana cewa shugaban ya fi son shagali da manyan jam’iyyarsa fiye da tausaya wa jama’a.
Yayin da Najeriya ta cika shekaru 65 da samun ‘yancin kai, an lissafa abubuwa 6 da za su taimaka wa Bola Tinubu ya samu nasara a 2027 bayan samun goyon bayan APC
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyya da ke kunshe da gamayyar hadakar 'yan adawa ta ADC ke kokarin tattara kan jiga-jiganta a shirin da ake na tunkarar babban zabe.
Mai magana da yawun tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Paul Ibe ya ce Atiku Abubakar na jan kafa wajen bayyana shirinsa na takara ne saboda gina dandalin siyasa.
A labarin nan, za a ji magoya bayan Peter Obi da ke cikin hadakar adawa ta ADC na zargin tsagin Atiku Abubakar zai bayar da Daloli a neman takarar Shugaban Kasa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya gana da tawagar tarayyar Turai (EU) kan zaben 2027. EU ta bukaci inganta zaben Najeriya bayan 2023.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya fito ya yi magana kan wasu rahotannin da ke cewa zai hakura da takara a zaben 2027.
Atiku Abubakar
Samu kari