Atiku Abubakar
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana yadda zaman da aka yi tsakanin Atiku Abubakar da Gwamna Seyi Makinde a gidan Janar IBB ya kasance.
Sakataren jam'iyyar ADC, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa suna fatan samun mabobi akalla miliyan 14 yayin da za su fara rajistar mutane a Najeriya a 2026.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya yi magana kan fitar da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC. Amaechi ya ba jam'iyyar ADC shawara.
Rahotannin da muka samu sun nuna cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo sun gana da IBB a Minna.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Fufai ya bayyana cewa ADC ba za ta mika tikitin takarar shugaban kasa ga wani yanki ba, za ta ba kowa dama.
Tsohon ministan matasa da wasanni a gwamnatin Buhari, Solomon Dalung ya bayyana cewa suna da manyan 'yan siyasa da za su kalubalaci Bola Tinubu a zaben 2027.
Tsohuwar uwargidar shugaban kasa, Aiha Buhari da diyarta Hanan Buhari sun kai ziyarar bam girma ga Atiku Abubakar a masaukinsa a kasa mai tsarki.
Wani dan majalisar wakilai daga jihar Adamawa, Muhammad Basil, ya bukaci tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya ja baya da siyasa.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya yi magana kan karfin da jam'iyyun adawa suke da shi. Ya bayyana bambancin ADC da jam'iyyar APC.
Atiku Abubakar
Samu kari