Atiku Abubakar
Atiku Abubakar ya ce lissafin N600bn na rabon kudin da aka yi duka ƙarya ne, akwai sake a yawan iyalai da gwamnati ta ambata, yana ganin lissafin bai dace ba.
Omoyele Sowore ya ce shi kadai zai iya dawo da tallafin man fetur, yayin da Atiku Abubakar ya bukaci gwamnatin Tinubu ta bayyana yadda aka kashe kudaden tallafin.
Jam'iyyar APC mai mulki ta kalubalanci Atiku Abubakar da ya gabatar da hujjoji ko ya je kotu kan zargin cewa gwamnati ta sace tattalin arzikin Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa Ralph Nwosu, dan takarar shugaban kasa a Najeriya ya bayyana cewa za a shiga yarjejeniya tsakanin Atiku da yan Najeriya.
Rotimi Amaechi ya ce shirin Atiku na tallafin man fetur zai mayar da hankali kan tace danyen mai a cikin gida, ba wai komawa tsohon tsarin shigo da mai ba.
Fadar Shugaban Kasa ta zargi Atiku Abubakar da yin siyasa da batun dawo da tallafin man fetur, tana mai cewa ya ba ‘yan Najeriya bayanai masu karo da juna.
Atiku Abubakar ya bukaci gwamnatin tarayya ta bayyana yadda ta kashe kudaden da aka samu bayan cire tallafin man fetur, yana kuma kalubalantar a bincike shi.
Atiku Abubakar ya ce zargin sace dala $16bn wayau ne na ɓoye gaskiya kan kuɗin cire tallafin fetur. Ya ƙalubalanci a bincike shi idan ana da huja.
Primate Elijah Babatunde Ayodele ya gargadi jam’iyyun adawa cewa ba za su iya kayar da Tinubu a 2027 ba sai sun hada kai cikin ingantacciyar kawance.
Atiku Abubakar
Samu kari