Atiku Abubakar
Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta kafa kwamiti kan raba kujerun takara a zaɓen 2027, tana musanta tattaunawa da Peter Obi da Goodluck Jonathan.
Jam'iyyar ADC ta dauki matakin dakatar da shugabanta a jihar Kebbi. Ta zarge shi da yin abubuwa ba tare da shawara ba, tare da jawo 'yan siyasar Abuja zuwa cikinta.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta nuna rashin gamsuwarta kan kamun da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC) ta yi wa Aminu Waziri Tambuwal.
Wani jigo a jam'iyyar PDP ya tuna bayan kan kuskuren da Atiku Abubakar ya tafka a zaben shugaban kasa na shekarar 2023. Ya ce hakan ya jawo masa rashin naaara.
Atiku ya yi Allah wadai da hukumar EFCC ta tsare Tambuwal, yana zargin gwamnatin Tinubu na amfani da yaki da rashawa wajen gallaza wa ‘yan adawar siyasa.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta fito ta zargi APC mai.muki da amfani da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC wajen dakushe kaifin da 'yan adawa suke da shi.
Tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Atiku Abubakar ya dage karɓar katin ADC saboda ana tunanin zai sauya tunani kan neman takara a jam'iyyar ADC mai adawa.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jigo a jam'iyyar PDP, Malam Ibrahim Shekarau, ya sake jaddada matsayarsa kan hadakar neman kifar da Shugaba Tinubu a 2027.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi ya sha alwashi kan zaben 2027 inda ya ce zai doke Bola Tinubu a 2027 idan ya samu tikitin takarar shugaban kasa na ADC.
Atiku Abubakar
Samu kari