Atiku Abubakar
Jam'iyyar LP mai adawa a Najeriya ta bayyana cewa Peter Obi zai iya kifar da Shugaba Bola Tinubu cikin sauki a zaben 2027, idan Atiku Abubakar ya goya masa baya.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta aika da sakon gargadi ga gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Mai girma Bola Ahmed Tinubu, kan batun juyin mulki.
Jam'iyyar hadakar yan adawa watau ADC ta dakatar da Dr. Usani Usani, mataimakin shugabanta na kasa mai kula da shiyar Kudu maso Kudu jan zargin cin amana.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta bayyana cewa yawan sauya shekar da jiga-jigan 'yan adawa suke yi zuwa APC, ba zai hana jam'iyyar faduwa ba a zaben 2027.
Dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi ya karyata jita-jitar da ke yaduwa cewa Atiku Abubakar, na shirin karɓe tikitin a ADC.
Atiku Abubakar ya bayyana damuwa kan yadda talauci ke karuwa a Najeriya duk da albarkatun kasar. Ya bukaci gwamnati da kungiyoyi su hada kai wajen yaki da talauci.
Tsohon shugaban PDP a jihar Kwara, Hon. Babatunde Mohammed wanda ta taba zama kakakin majalisar dokokin jihar, ya bayyana ficewarsa daga jam'iyyar PDP.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana cewa wasu jiga-jigan ADC za su sauya sheka zuwa jam'iyyar. Ya nuna cewa an kammala komai.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa Ministan Tinubu ya fadi gaskiya kan kwangilar titin Legas zuwa Calabar.
Atiku Abubakar
Samu kari