Atiku Abubakar
Jam'iyyar ADC ta sanar da cewa fitar Sanata Rabiu Kwankwaso da Peter Obi zai kara mata himma wajen samun nasara a zaben 2027 mai zuwa, David Mark ne ya fad haka.
Sanata Tony Nwoye ya raba gari da jam'iyyar ADC kwanaki kadan bayan komawa cikinta. Ya koma jam'iyyar NDC inda ya kafa hujja da rikicin cikin gida da ya addabi ADC.
Rikici ya kara tsananta a tsakanin jam’iyyun adawa bayan ficewar Peter Obi da Rabiu Kwankwaso daga ADC zuwa NDC gabanin zaben shugaban kasa na 2027.
Kakakin jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, Mista Bolaji Abdullahi, ya zargi Peter Obi da rashin sanin manufofin jam’iyyar kafin ficewarsa zuwa NDC.
Tsohon jigo a jam'iyyar NNPP kuma na kusa da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, Buba Galadima, ya shawarci Atiku Abubakar, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC.
Jam'iyyar ADC mao adawa a Najeriya ta bayyana shirin da take yi wajen zabar dan takarar shugaban kasa a babban zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Atiku Abubakar
Samu kari