Atiku Abubakar
Jam'iyyar hadakar yan adawa watau ADC ta kara karfi a jihar Kuros Riba bayan ahigar tsohon gwamna, Donald Duke, wanda ya karbi katin zama cikakken mamba.
Bolaji Abdullahi ya ce tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya cire shi daga mukamin minista saboda ya ki sukar Bukola Saraki a yakin neman zabe.
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ya fusata da masu adawa suka yi masa ihun 'ba ma yi' a taro , ya yi masu martani mai zafi saboda hasala shi da suka yi.
A labarin nan, za a ji cewa Abba Atiku Abubakar ya yanki katin zamaa cikakken dan jam'iyyar APC, tare da bayyana cewa Tinubu ne zai zarce a 2027.
Mataimakin Shugaban ‘Yan Majalisa masu rinjaye kaɗan, Aliyu Sani Madaki, ya zargi Sanata Rabiu Kwankwaso da cin amanar Atiku Abubakar a zaɓen 2019
Tsohon Sanatan Sokoto, Abubakar Umar Gada, ya dawo PDP daga ADC, yana zarginsa da jagoranci maras kyau. PDP ta musanta shigowarsa, duk da rade-radin mulkin 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya zargi Majalisar Tarayya da jinkirta gyaran Dokar Zabe, yana gargadi akan shirin magudi a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban kasa Atiku Abubakar ya bayyana takaici a kan yadda rashin gyara dokar zabe zai kawo cikas a 2027.
Tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin siyasa, Hakeem Baba-Ahmed ya bayyana wanda ya fi dacewa ya samu tikitin ADC a zaben shekarar 2027.
Atiku Abubakar
Samu kari