Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya sake ragargazar Shugaba Bola Tinubu kan matsalar rashin tsaron da ake ci gaba da fama da ita.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, Babachir Lawal ya ce yana iya yin la’akari da zaben mai fafutuka kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Omoyele Sowore, a 2027.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya fice daga jam'iyyar ADC tare da raba gari da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon sakataren gwamanti a kasar nan, Babachir Lawal ya yi hasashen cewa zai yi wahala a iya taruwa wajen kayar da Bola Tinubu a 2027.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana hadakar yan adawa a dandali daya ne kadai zai iya zama kalubale mai girma ga Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Daya daga cikin wadanda suka fafata a zaben fitar da gwani na takarar shugaban kasa a ADC, Mohammed Hayatu-Deen, ya ce ba zai je kotu ba kan zaben.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya yi ikirarin cewa an tafka magudi a zabukan fitar da gwanin ADC da aka yi, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya caccaki manyan yan adawar Najeriya da suka hada da Atiku Abubakar, Peter Obi da Rabiu Kwankwaso, ya kira su da makaryata.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a 2027, Atiku Abubakar, ya gargadi Nyesom Wike kan cewa ba zai samu ko kashi 10 na kuri'un jihar ba a zabe mai zuwa.
Atiku Abubakar
Samu kari