Atiku Abubakar
Alkali Inyang Ekwo ya gargadi lauyoyi kan tattauna karar da Atiku ya shigar na zargin takardun NYSC na Bola Tinubu da ke gaban kotu a shafukan sada zumunta.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na ADC, Atiku Abubakar, ya yi alkawarin sake gyara tsarin Asusun Bayar da Lamunin Ilimi na Najeriya (NELFUND) tare da yafe basussuka.
Wani hoto da ke yaɗuwa a kafafen sada zumunta ya yi ikirarin cewa Atiku Abubakar zai sayar da CBN idan ya lashe zaɓen 2027, amma bincike ya nuna ba gaskiya ba ne.
Hasashen kungiyar PIG ya nuna Atiku Abubakar zai lashe jihohi tara a 2027, yayin da Bola Tinubu ke kan gaba da 20, Peter Obi kuma da jihohi takwas.
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Mallam Isa Yuguda ya ce caca ce mai girma ga tattalin arzikin Najeriya a dawo da tallafin mai wanda ke cike da almundahana.
Atiku Abubakar ya yi alkawarin tabbatar da cewa ƙananan hukumomi sun samu kuɗaɗensu kai tsaye daga gwamnatin tarayya idan ya zama shugaban Najeriya a 2027
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta dage karar da Atiku ya bukaci a soke takarar Bola Tinubu bayan lauyansa ya gaza mika takardun shari'a da shugaban kasa.
Kotu ta ɗage ƙarar Atiku kan cancantar Tinubu ta sake takara a 2027 zuwa 28 ga Satumba, yayin da aka zargi shugaban da gabatar da takardar NYSC ta bogi.
Kungiyar PIG ta duba halin da ake ciki a yanzu, ta yi hasashen yadda zaben 2027 zai kaya tsakanin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da Atiku Abubakar da Peter Obi.
Atiku Abubakar
Samu kari