Atiku Abubakar
Mataimakin gwamnan jihar Bayelsa da Sanata Seriake Dickson sun shirya ficewa daga jam'iyyar PDP. Ana hasashen cewa manyan 'yan siyasan guda biyi za su koma ADC.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya yi kira da babbar murya ga matasa. Atiki ya bukaci matasa su tashi tsaye ka da su zama 'yan kallo.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya kai ziyara ga Goodluck Jonathan a gidansa da ke Abuja. Hadiminsa ya fadi dalilin kai ziyarar.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya ziyarci Goodluck Jonathan. Atiku ya ziyarci tsohon shugaban kasar ne bayan ya dawo daga Guinea Bissau.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta ba tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi, zabi kan ya shigo a cikinta ko kuma ya kama kansa.
Alhaji Aliko Dangote ya fadi abubuwan da suka rusa kamfanonin da aka yi a Arewa tsawon shekaru. Atiku Abubakar ya yi kira ga 'yan Arewa a taron ACF.
A labarin nan, za a ji yadda Atiku Abubakar ya bayyana damuwa kan naɗin Farfesa Mahmoud Yakubu da yadda zai kawo cikas ga dimokuraɗiyy a Najeriya.
Jigo a jam'iyyar ADC kuma na kusa da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya fice daga jam'iyyar. Ya ce ya dauki matakin ne saboda wasu dalilai.
Tsohon mataimakin sakataren yada labarai na APC na kasa, Timi Frank, ya yi zargin cewa akwai wani shiri kan tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar.
Atiku Abubakar
Samu kari