Atiku Abubakar
A labarin nan, za a ji cewa 'dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya ziyarci Rotimi Amaechi bayan ya doke shi a zaben fitar da gwani
A labarin nan, za a ji Ayodele Babatola ya shiga hannun jami'an tsaro har ta kai ga aika shi kurkuku bayan wata mata ta yi ikirarin ya yi mata fyade a Ado Ekiti.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta mika wa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar tutar zama cikakken dan takara a zaben shugaban kasar da za a yi a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa kuma mai neman kujerar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana game da zaben 2027.
Isah Ashiru Kudan daga Kaduna ya samu tikitin takarar gwamna a jihar karkashin ADC bayan zaben fitar da gwani da aka gudanar a dukkan kananan hukumomi.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar ya samu jimillar kuri’u 1,846,370 a zaben fitar da gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC a fadin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa wanda ya zama dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC ya yi magana game da shirinsa kan Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Atiku Abubakar, Kashim Shettima, Nuhu Ribadu da sauran manyan Najeriya sun yi sallar Idi a yau Laraba a jihohi daban-daban.
Tsohon gwamnan Rivers, Rotimi Amaechi ya yi watsi da sakamakon zaben fitar da gwani na jam’iyyar ADC, yana zargin an tafka magudi a wurare da yawa.
Atiku Abubakar
Samu kari