Atiku Abubakar
ADC ta zargi Atiku da amfani da sunan jam’iyya ba bisa ka’ida ba, tare da yin Allah-wadai da ƙoƙarin haɗa ta da wasu jam’iyyu gabanin zaɓen 2027.
Mataimakin Shugaban NDC na Arewa maso Yamma, Rabiu Bakinzuwo, ya janye goyon bayan Peter Obi ya koma bayan Atiku Abubakar saboda alkawarin maida tallafin fetur.
Dan takarar shugaban kasa na PRP, Donald Duke, ya yi alkawarin goyon bayan duk wani dan takarar ’yan adawa da zai fito daga tsarin hadaka a zaben 2027.
Jam’iyyun adawa za su taru a Abuja domin tattauna haɗin kai da dabarun kayar da Tinubu a 2027, yayin da PDP ta ƙi shiga taron da G-100 ta shirya.
Atiku Abubakar ya soki tafiyar Bola Tinubu Turai domin hutu, yana cewa Najeriya na cikin matsaloli yayin da shugaban ya zaɓi tafiya maimakon magance su.
Fadar Shugaban Kasa ta yi watsi da shirin Atiku na dawo da tallafin man fetur, tana mai cewa zai rage kudaden shiga tare da kara matsalolin bangaren makamashi.
Shugaban APC Nentawe Yilwatda ya gargadi ‘yan Najeriya cewa dawo da tallafin man fetur na iya dawo da dogayen layukan mai tare da kawo cikas ga biyan albashi.
Sheikh Haliru Maraya ya gargadi ‘yan siyasa kan alkawuran 2027, yana mai cewa dawo da tallafin man fetur na iya kara jefa tattalin arzikin Najeriya cikin matsala.
Omoyele Sowore ya ce zai zama shugaban Najeriya bayan zaben 2027, yayin da hukumar DSS ta nemi dage karar da ake yi masa har bayan zaben shugaban kasa.
Atiku Abubakar
Samu kari