Atiku Abubakar
Jam'iyyun adawa a Najeriya na fama da rikicin cikin gida a Najeriya inda aka samu shugabbi har biyu a NNPP, ADC, SDP da LP masu ikirarin shugabanci.
Jam'iyyar APC ta gargadi 'yan Najeriya da cewa Atiku Abubakar, Nasir El-Rufa'i, Rotimi Ameachi da Peter Obi cewa za su rusa tsarin karba karba a siyasar Najeriya.
Ministan babba birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya sake taso tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar a gaba. Ya ce saboda takara ya fice PDP.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa bai kamata Atiku Abubakar ya ci gaba da sauya sheƙa daga nan zuwa can ba saboda girma ya kama shi.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya ce shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin goyon baya a Arewa. Ya ce Atiku Abubakar da Obi ba za su yi nasara ba
Tsohon Sanata daga jihar Katsina kuma jigo a APC, Abubakar Sadiq Yar’adua yar bar APC mai mulkin Najeriya ya yi murabus daga jam'iyyar bayan shafe shekaru yana bauta
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El Rufai na cikin manyan jiga-jigan siyasa a Najeriya da suka kafa haɗakar ADC, hakan ya jawo manya a Kaduna.
Tsohon sanatan Kogi ta Yamma, Sanata Dino Melaye ya bayyana cewa haɗakar ƴan adawa za ta zaɓo wanda zai iya kifar da shugaban ƙasa Bola Tinubu a akwatun zaɓe.
Dino Melaye da wasu manyan aminan siyasar tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar sun fice daga PDP sannan sun koma jam'iyyar hadaka ta ADC. Legit ta jero su.
Atiku Abubakar
Samu kari