![Digirin bogi na Kwatano: Tsohon minista ya fadi dalilin da yasa yan Najeriya ke tururuwa zuwa Benin](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b965941de021e419.jpeg?v=1)
ASUU
![Digirin bogi na Kwatano: Tsohon minista ya fadi dalilin da yasa yan Najeriya ke tururuwa zuwa Benin](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b965941de021e419.jpeg?v=1)
![Gwamnatin Tinubu za ta kara dakatar da karbar digiri daga wasu kasashe bayan Benin da Togo](https://cdn.legit.ng/images/560x315/1069fe7265db92b5.jpeg?v=1)
![Digirin bogi na Kwatano: Ban taba shiga aji ba N600k kawai na kashe, dan jarida](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f0da4768479402cc.jpeg?v=1)
![Cikakken jerin jami'o'in kasashen waje da gwamnatin Tinubu ta haramta a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1069fe7265db92b5.jpeg?v=1)
![Watakila ASUU ta tafi yajin aiki a 2024 saboda Tinubu ya saba alkawarin da ya dauka](https://cdn.legit.ng/images/360x203/cf2c9c5251b55eae.jpeg?v=1)
![Tashin hankali yayin da yan sanda suka yi arangama da dalibai masu zanga-zanga a jami'ar ATBU](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0cfab0d086e57303.jpeg?v=1)
![Zanga-zanga ta barke a babbar jami'a a Najeriya, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/08cc9e742b5a525d.jpeg?v=1)
Daliban jami'ar UNICAL masu yawan gaske a ranar Litinin, 4 ga watan Disamba sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da karin kudin makarantar da aka yi.
![ASUU ta tubure, ta ce bata amince a ba dalibai rance ba, ga abin da take so a yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f0e78f449f6fe9d1.jpeg?v=1)
Ana ci gaba da cece-kuce kan makomar shirin Bola Ahmad Tinubu na ba daliban Najeriya rancen kudin makaranta da za a yi a nan ba da dadewa ba a kasar.
![Shugaba Tinubu ya bayyana hanya 1 da za a bi domin kawo karshen yajin aiki a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/62a431f53c6630da.jpeg?v=1)
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan yawan yajin aikin da ƙungiyoyin malaman jami'o'i ke tafiya. Ya ce tattaunawa ce hanyar kawo ƙarshen hakan.
![Tinubu: Yadda Zan Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU a Jami’o’in Gwamnati a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ac7fdb7d53284d35.jpeg?v=1)
Babu maganar yajin-aikin kungiyar ASUU a jami’o’i Idan Bola Ahmed Tinubu ya na mulki. Tinubu ya je taron yaye daliban jami’ar FUTO, ya dauki alkawarin gyara ilmi.
![Yajin aiki: Jami'ar Bayero da ke Kano ta sanya dalibai cikin wani mawuyacin hali](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4baa6387cb3aef78.jpeg?v=1)
Jami'ar Bayero da ke Kano (BUK) ta sanar da dakatar da gudanar da jarabawar zangon karatun farko na shekarar 2022/2023 saboda yajin aikin ƙungiyoyin ƙwadago.
![Yajin aikin NLC: CONUA kishiyar ASUU ta ƙi shiga yajin aiki, ta bayyana dalilanta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1849636e1d1fb28b.jpeg?v=1)
Ƙungiyar malaman jami'o'in Najeriya ta CONUA ta ƙi shiga yajin aikin gama-gari d aƙungiyar ƙwadago ta ƙasa (NLC) da TUC suka fara a faɗin ƙasar nan.
![Yanzu nan: ASUU tayi umarnin yajin aiki, malaman jami’a sun yi wa NLC biyayya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1d2f0367fc7a7d4e.jpeg?v=1)
Shugaban ASUU, Emmanuel Osodeke ya aika takarda zuwa ga ‘Yan ASUU cewa su dakatar da zuwa aiki duk da ba a biya su albashin wata 8 ba na yajin-aikin kwanaki.
![Abba Ya Tura Dalibai Jami’o’in Kasar Waje, ASUU Ta Ce Akwai Matsaloli Dankare a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f4f2810f09b7b750.jpeg?v=1)
Bayan canjin gwamnati da kuma tsadar da rayuwa ta yi a Najeriya, Kungiyar ASUU ta reshen YUMSUK ta koka game da yadda abubuwa su ke tafiya a mulkin Abba Kabir Yusuf.
![Gwamnatin Tinubu Za Ta Yi Rigimar Farko da Malaman Jami’a da ASUU a Kan Kudi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ed59be97b51159e4.jpeg?v=1)
Kungiyar ASUU da shugabannin jami’a sun yi tir da tsarin da aka kawo na karbe masu kudin shigan da su ka samu, wannan zai sake jefa makarantu a tsaka mai wuya.
ASUU
Samu kari