Yajin aikin ASUU
A lokacin da dalibai suka fara fargabar makomar jarrabawarsu ta kammala sakandare WAEC saboda yajin aikin kungiyoyin kwadago, hukumar shirya jarrabawar ta magantu.
Manyan kungiyoyin kwadago a Najeriya sun ayyana fara yajin aiki daga ranar Litinin mai zuwa kan gazawar gwamnati a batun mafi ƙarancin albashi da kuɗin wuta.
Kungiyar malaman jami’o’i, ASUU, ta shiga yajin aiki a jami'ar Yusuf Maitama Sule da ke a jihar Kano. An bayyana dalilin da yasa Malaman jihar ke yajin aiki.
Kungiyar malaman jami'a (ASUU) ta bayyana kudurinta na tafiya yajin aiki matukar gwamnati bata saurare ta ba. Ta fadi haka ne a jihar Gombe yayin zanga zanga.
Malaman jami'o'i a Najeriya sun nuna rashin jin daɗinsu da yadda gwamnatin tarayya ke rikon sakainar kashi da buƙatun inganta harkokin ilimi a manyan makarantu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa daliban da kawai ke karatu a makarantun gwamnatin tarayya ne za su amfana da shirin ba dalibai rancen kudin karatu.
Kungiyar malam jami'a ta kasa (ASUU) ta ba gwamnatin tarayya wa'adin makonni biyu kan bukatun ta guda tara ko ta stunduma yajin aikin sai baba ta gani.
Shugaban kungiyar ta NLC a Kogi, Kwamred Gabriel Amari ya bayyana karin kudin wuta da fashi da makami kan talakawan Najeriya. Ya bayyana haka ne a yau.
Gwamnatin tarayya ta hannun ma'aikatar ilmi ta bayyana cewa za ta fallasa masu amfamo da digirin bogi a kasar nan. Hakan na zuwa ne bayan an gama bincike.
Yajin aikin ASUU
Samu kari