Aso Rock
Gwamnatin Najeriya ta yi martani kan shirin kamfanin Zhongshan Fucheng na kwace jiragen shugaban kasa guda uku da kotu ta ba shi izini kan sabani da jihar Ogun.
A karon farko tun bayan hawansa mulki watanni 14 baya, Shugaba Bola Tinubu ya kira taron majalisar magabata na kasa inda ake sa ran zai gaba da tsofaffin shugabanni.
Shugaban kungiyar Izala Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ce sun nusar da shugaban kasa halin tsaro da tsadar rayuwa da ake ciki, za a ji yadda ta kaya wajen zaman.
Matar tsohon shugaban kasa, Patience Jonathan ta ce ko kiranta aka yi ta koma fadar 'Aso Rock' domin gudanar da mulki ba ta bukata saboda wahalar da ke ciki.
Rahoto ya nuna cewa a yanzu haka Shugaba Bola Tinubu na gabatar da jawabi kai tsaye ga 'yan Najeriya a yayin da ake bikin zagayowar ranar dimokuraɗiyyar ƙasar.
Sabon shugaban kasar Senegal, Bassirou Faye ya kawo ziyara Najeriya yayin da ya sanya labule da Shugaba Bola Tinubu a fadar Aso Rock da ke birnin Abuja.
An gano Ummaru Yar'adua bai bar Najeriya ba sai da ya amince Goodluck Jonathan ya zama shugaban riko. 'Danuwan marigayin, Sanata Abdulaziz Yaradua ya bayyana haka.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi buda bakin da mambobin kungiyar yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC. Ya fadi girman aikin da ke gabansa.
Ana yi wa Bola Tinubu kallon tsoho, Hadimin shugaban kasar, ya fadi yadda abin yake. Ajuri Ngelale ya ce Tinubu jakin aiki ne. Mai magana da yawunsa ya fada.
Aso Rock
Samu kari