Arewa
Babban malamin musulunci, Sheikh Isa Talata Mafara ya bayyana cewaya zama dole a kare mutunci da kimar jihadin Shehu Usman Danfodiyo da wasu ke yiwa kage.
Ana hasashen cewa jihohin Arewa, kamar Kebbi, Taraba, da Adamawa za su samu ruwan sama da iska mai karfi. NiMet ta yi gargadi kan yiwuwar ambaliya.
Wani babban turken wutar lantarki ya ruguje a Rigasa, karamar hukumar Igabi, lamarin da ya jefa dubban jama’a a Kaduna cikin duhu, sakamakon iska da ruwan sama.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da iska mai karfi a fadin Najeriya ranar Lahadi, tare da gargadi ga matafiya da mazauna yankunan da ke bakin teku.
Daya daga cikin jagororin yan bindiga a jihar Katsina, Kachalla Ummaru ya gargadi jami’an tsaro cewa kashe ’yan bindiga 10 zai kawo bayyanar wasu sababbi 20.
An san Sarki Muhammadu Sanusi II yana fadi albarkacin bakinsa da yake ganin shi ne abin da ya fi dacewa musamman game da abin da ya shafi Arewacin Najeriya.
Rundunar ’yan sanda a Benue ta yi martani kan batan hadimin gwamna da wani a jihar inda ta ce ba ta da masaniya kan cafke Asom Jerry da bacewar Terver a Abuja.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa an yi rashin babban Fasto a jihar Benue, Simon Agu Mashika da aka ce ya fi kowa dadewa yana wa'azi a jihar.
Yayin da al'umma da dama suka gaji da hare-haren yan bindiga a wasu yankunan jihar Katsina, an gudanar da zaman sulhu a Faskari da dan bindiga, Ado Aliero.
Arewa
Samu kari