Arewa
Rundunar ‘yan sandan jihar Yobe ta kama Mista Adamu Garba Hudu, malami a kwalejin kimiyya da fasaha ta Al-Ma’arif da ke Potiskum kan laifin lalata da dalibai.
Wata kungiya ta bukaci Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano da ya mika dajin Falgore ga Gwamnatin Tarayya don tabbatar samun kulawa ta musamman.
Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyyar APC, Dakta Nasiru Gawuna ya samu kai ziyara jihar tun bayan mika mulki ga Abba Kabir Yusuf a watan Mayun 2023.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben 2027, Da alamu Tinubu ba zai sake tsayawa takara ba yayin da ake neman kawo dokar da za ta hana wasu yankuna takara.
Gwamnatin jihar Yobe karkashin Gwamna Mai Mala Buni ta amince da cire Naira biliyan 4 domin raba wa ma'aikata da ƴan fansho a matsayin tallafin rage zafi.
Rundunar sojin Operation Safe Haven da haɗin guiwa jami'an wasu hukumomin tsaro sun sheƙe ƴan bindiga 13 tare da kamo wasu da ake zargi sama da 20 a Filato.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya yi kira ga rundunaar sojojiin Najeriya ta kara zage damtse a yaƙin da take da ƴan ta'adda da yan bindiga a Arewa ta Gabas
Yayin da ake shan fama da tsadar abinci a Najeriya, Gwamnatin Tarayya ta yi magana kan lokacin da za ta fara rabon kayan hatsi na tan dubu 42 a jihar Neja
Bayan zazzafar muhawara kan kasancewar jihar Kogi daga cikin jihohi masu arziki, Majalisa ta amince da bukatar hakan da kuma samun kaso 13 daga kudaden mai din.
Arewa
Samu kari