Arewa
Yayin da hukumomi ke ta kokarin dakile ta'addanci a Najeriya, kungiyar ISWAP ta kammala shirye-shirye domin bude gidan rediyo ta yanar gizo domin yaɗa manufofi.
Yayin da ake zargin shugaban jami'yyar APC, Dakta Abdullahi Ganduje kan badakalar kudi, wani tsagin jami'yyar a Kano ya tabbatar da dakatar da shi.
Wani mai amfani da shafin X ya fadi cewa an ciyo bashin kaso 45% tun kafin Nasir El-Rufai ya hau mulki, an fayyace gaskiya inda aka gano ya ciyo bashin kaso 80%.
Wasu 'yan bindiga sun hallaka akalla sojoji shida a jihar Neja tare da yin garkuwa da wani Kyaftin a wani mummunan hari a daren Juma'a 19 ga watan Afrilu.
Kwanaki kadan bayan mutuwar Walin Zazzau, Sarki Ahmed Nuhu Bamalli ya nada ɗansa, Abdullahi Nuhu Bamalli a matsayin sabon Walin Zazzau a jihar Kaduna.
A yayin da jami'ar jihar Filato ta sanar da rufe makarantar na kwanaki 10, gwamnan jihar Mutfwang ya yi Allah-wadai kan harin da aka kai jami'ar da ke Bakkos.
Gwamna Usman Ododo na jihar Kogi ya nemi alfarmar Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan matsalolin rashin tsaro da ambaliyar ruwa da suka addabi jihar da kewayenta.
Yayin da Nasir El-Rufai da Yahaya Bello ke cikin wani hali, Aisha Yesufu ta magantu inda ta ce 'yan siyasar Najeriya sun dauka shekaru takwas masu dorewa ne.
Yayin da Gwamna Usman Ododo ya tsere da mai gidansa Yahaya Bello, wani lauya ya yi Allah wadai da matakin inda ya bukaci Majalisar jihar ta tsige shi.
Arewa
Samu kari