Arewa
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi kira da babbar murya ga dattawan Arewa kan masu son a raba Najeriya. Kashim Shettima ya ba su shawara.
Gwamnatin jihar Kebbi ta fito ta yi magana kan rahotannin da ke cewa akwai wani boyayyen filin jirgin sama a Argungu. Ta bayyana cewa karya ce tsagwaronta.
Gwamna Dikko Radda ya nada tsohon ministan sufurin jiragen sama, Sanata Hadi Sirika, a matsayin shugaban majalisar gudanarwa ta jami’ar UMYU Katsina.
Gwamna Babagana Umaru Zulum ya sake nanata cewa gaba daya jihar Borno na tare da APC da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce za su sake zabensa a 2027.
Gwamnatin Bauchi ta amince da nadin Birgediya Janar Marcus Kokko Yake (mai ritaya) a matsayin Sarkin Zaar (Gung-Zaar) na farko a tarihi, mutane sun ce ba su so.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisa ar tarayya daga jihar Zamfara, Aminu Sani Jaji ya bayar da tabbacin cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai yi nasara a 2027.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammed ya bayyana cewa sun gaji sarautar Duguri iyaye da kakani yayin martani kan masu suka kan nada dan uwansa Sarki.
Fiye da shekara 100 da suka wuce, Turawa sun mamaye Najeriya. Wannan rahoto ya duba yadda sarakunan gargajiya suka nuna jarumta da turjiya ga Turawan mulkin mallaka.
Masu lalata kadarorin gwamnati sun rusa hasumiyar wutar TCN a kan layin Gombe–Damaturu, wanda ya jefa Borno da Yobe cikin duhu yayin da kamfanin ke gaggawar gyara.
Arewa
Samu kari