Arewa
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana ta’aziyya kan rasuwar Hakimin Wuro Tale, Alhaji Adamu Yerima a jihar Gombe.
Adamu Garba ya goyi bayan ikirarin Donald Trump na cewa ana kisan kiyashi a Najeriya, ya bukaci gwamnati ta tattauna da Amurka kan yaki da ta’addanci.
Fusatattun matasa sun kashe limami a jihar Kwara bisa zarginsa da maita; ‘yan sanda sun kama mutane hudu, yayin da aka gargadi jama’a kan ɗaukar doka a hannu.
Rundunar sojin Amurka ta tsara yadda za ta kai farmaki Najeriya bayan ikirarin da shugaban kasar, Donald Trump ya yi kan kisan Kiristoci. Za su kai hari na'uka uku.
Wasu kungiyoyin musulami akalla 10 sun garzaya kotu, sun shigar da Gwamna Abba da wasu mutum biyu a gaban kotu kan zargin batancin da ake wa Malam Triumph.
Dan majalisar tarayya Jafaru Mohammad Ali Damisa ya tsira daga harin 'yan ta'adda da suka kai wa tawagarsa a hanyar Lumma–Babanna, Borgu, jihar Niger.
Rundunar ’yan sandan Jihar Niger ta kama mutane huɗu da ake zargi da kai hari kan ayarin motocin Gwamna Mohammed Umaru Bago a Bida, bayan zaben ƙananan hukumomi.
Kotu a Ilorin ta wanke mata biyu da ake zargi da mallakar bindiga, yayin da ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga 'yan fashi da makami uku a Kwara.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya mika sakon ta'aziyya da addu'o'in neman rahama bisa rasuwar Durbin Kano, Muhammad Lawan Koguna, ya ce an yi rashi.
Arewa
Samu kari