Arewa
Gwamna Abdullahi Sule ya amince da fatattakar kwamishinoni shida a Nasarawa, yana mai cewa sauyin wani bangare ne na dabarun kara inganta aikin gwamnati.
An tabbatar da rasuwar Sarkin Gorondo, Alhaji Lamaran Muhammad Gidado, kwanaki shida bayan naɗinsa, yayin da aka sanar da lokacin gudanar da jana'izarsa.
Ƙungiyar North Central Agenda ta goyi bayan Shugaba Bola Tinubu a zaɓen 2027, yayin da ta ce ayyukan gwamnati da sauye-sauye sun amfanar Arewa ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu ya karyata cewa ya taba shiga tsakani aka bayar da kudin fansa ga yan bindiga.
Hukumar NIHSA ta gargadi Kaduna da jihohi 16 kan yiwuwar ambaliya daga 21 zuwa 27 ga Yulin 2026 tare da bukatar daukar matakan kariya cikin gaggawa.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar dinkin duniya ta ce yan ta'adda sun dauki sabuwar dabara wajen ayyuka da kayan zamani wajen mugun aikinsu a sassa daban-daban.
Mutane huɗu sun mutu, daruruwa sun rasa matsugunansu bayan iska mai ƙarfi da ruwan sama sun lalata gidaje, makaranta da asibiti a Kware da ke Jihar Sokoto.
Yayin da ake tunkarar 2027, Gwamna Inuwa Yahaya ya rantsar da kwamishinoni 23 a Gombe, ya bukace su su fara aiki nan take tare da gujewa cin hanci da rashawa.
Rikici ya ɓarke kan shugabancin BCDA bayan an ce Dr Abdulrazak Namdas bai karɓi takardar naɗinsa ba duk da sanarwar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Arewa
Samu kari