Arewa
An shiga wani irin yanayi bayan 'yan bindiga sun sake ajalin wasu mutane 10 a ƙananan hukumomin Agatu da Gwer ta Gabas da ke jihar Binuwai a Arewacin Najeriya.
Rashin ruwa ya zama babbar barazana ga 'yan Arewa har sana'o'i da kamfanoni sun fara kullewa. Hakan kuma ya faru ne bayan hukuma ta yanke ruwa ga wasu kamfanonin
Gwamna Umar Bago na jihar Neja ya tura sakon ta'aziyya ga iyalan hadiminsa a bangaren kwadago, Kwamred Muhammad Adam Erena bayan rasuwarsa a yau Lahadi.
Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya kawo mafita kan yadda za a dakile matsalar tsaron kasar inda ya ce hadin kai ne kadai zai kawo karshenta.
Tsohon ministan harkokin waje, Ambasada Aminu Bashir Wali ya bayyana yadda tsohon shugaban kasa a mukin soja, Janar Murtala Mohammed ya mutu bai bar komai ba.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce ziyarar da gwamnonin Arewa suka kai Amurka ta fallasa jahilcinsu ga kundin tsarin mulkin Najeriya.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC, Sanata Adams Oshiomole ya caccaki tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello da yaronsa, Gwamna Usman Ododo kan saɓa dokar ƙasa.
Kungiyar matasan Arewa Consultative Forum (AYCF) ta zargi wasu 'yan siyasa da kokarin kawowa Shugaba Bola Tinubu cikas a zaben 2027 da ake tunkara.
Shehun Borno, Abubakar Ibn Umar Garbai El-Kanemi ya tafka babban rashin ɗansa na farko, Shehu Mustapha Umar El-Kanemi wanda ya rasu a daren jiya Asabar.
Arewa
Samu kari