
APC







Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ta bukaci dan takarar APC a zaben gwamnan Kano, Yusuf Gawuna da ya yi ta yan wasa ya taya Abba murnar cin zaben.

Ana zargin Muhammad Danjuma Goje ya yi wa Gwamna Inuwa Yahaya da jam’iyyar APC zagon kasa. Jam’iyya na binciken Sanatan na Gombe ta tsakiya a Kan Zagon Kasa.

Mun jero ‘yan siyasar da ake gani sun yi asara biyu a zaben nan, sun hada da Bukola Saraki, Sule Lamido da Aminu Waziri Tambuwal a PDP da Simon Lalong a APC.

Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue yace ya kafa kwamiti na musamman da zata kula da mika mulki ga sabuwar gwamnatin jam'iyyar APC a ranar 29 ga watan Mayun 2023

Akalla jam’iyyun siyasa hudu da yan takararsu ne suka shigar da kara a kan nasarar zababben shugaban kasa Bola Tinubu a a zaben 2023 kotun zabe a hukumance.

Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana cewa ba zai taba komawa jam’iyyar All Progressives Congress ba duk da rade-radin cewa yana gab da yin haka.
APC
Samu kari