APC
Jigon jami'yyar APC, Salihu Lukman ya shawarci Sanata Rabiu Kwankwaso kan neman shugabancin kasar inda ya bukaci jam'iyyar ta sasanta da shi a siyasance.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnan jihar Ondo, Abass Mimiko wanda kani ne ga tsohon gwamnan jihar, Olusegun Mimiko ya samu tikitin tsayawa takara.
Gwamnatin jihar Gombe ta kaddamar da titi mai sunan Abdullahi Ganduje a kwaryar jihar. Ganduje da sauran jigajigan jam'iyyar APC sun halarci bude titin
Shugaban jam'iyyar APC a Najeriya, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce jam'iyyar ce kadai za ta kawo mafita ga 'yan ƙasar a halin da ake ciki yanzu.
Kungiyar shugabannin jam'iyyar APC na jihohi 37 sun tabbatar da cewa suna tare da Dakta Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugaban jam'iyya na ƙasa.
Legas tana cikin jihohin da sai dai jam'iyyar PDP ta gansu kuma dole ta bar su a tarihi. Haka tun daga zaben 1999 zuwa yau, PDP ba ta taba kafa gwamnati a Yobe ba.
Alkalin babbar kotun jihar Kano, Usman Mallam Na'abba ya warware wani hukunci da kotun da ta yi a baya na dakatar da Abdullahi Ganduje daga jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Orimisan Aiyedatiwa, zai yi takarar gwamnan jihar Ondo a karkashin inuwar jam'iyyar APC bayan ya lashe zaben fidda gwani.
Shugaba hukumar yaki da cin hanci a jihar Kano, Muhyi Magaji Rimingado ya bayyana yadda suka gano yadda tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Ganduje ya yi badakala.
APC
Samu kari