![Duk da rigima kan sahihancinsa a jam'iyyar, APC ta ba yaron Wike mukami](https://cdn.legit.ng/images/560x315/608af11a091885b3.jpeg?v=1)
APC
![Duk da rigima kan sahihancinsa a jam'iyyar, APC ta ba yaron Wike mukami](https://cdn.legit.ng/images/560x315/608af11a091885b3.jpeg?v=1)
![Sanata Ali Ndume ya bayyana gwamna 1 a Arewa da ya sa zai ci gaba da zama a APC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bb7a115b18474008.jpeg?v=1)
![Sakataren APC ya gano 'kuskure' a rahoton gwamnati kan tsadar kayayyaki a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/fd3f3147e16d4709.jpeg?v=1)
!["Ba mu san dalilinku ba:" Gwamnonin APC sun tura sako ga matasa kan zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3d1f1a5779506baf.jpeg?v=1)
![Zanga zangar adawa da Tinubu: Jam'iyyar APC ta dauki muhimmin mataki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3ae2dceccd3522fb.jpeg?v=1)
![Amaechi: Tsohon gwamna ya tattara kayansa ya fice daga APC? Jam'iyyar ta magantu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c77c10835ab1cd11.jpeg?v=1)
![APC ta fallasa masu shirya zanga zangar adawa da gwamnatin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/01d7a5f36faa0e11.jpeg?v=1)
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi zargin cewa wasu 'yan siyasa ne suke shirya zanga-zangar nuna adawa da gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
![Edo 2024: PDP ta fusata bayan mataimakin gwamna ya fice daga jam'iyyar zuwa APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5269cec95bedeb3b.jpeg?v=1)
Jam'iyyar PDP a jihar Edo ta bayyana fushinta kan komawar mataimakin gwamnan jihar, Philip Shaibu zuwa jam'iyyar APC. Ta ce hakan ya nuna son kansa a fili.
![Kaduna: Tsohon kwamishina da jiga-jigan PDP sun watsar da ita, sun kama layin Ganduje](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c3383a36bdde5f53.jpeg?v=1)
Tsohon sakataren gudanarwa na kasa a PDP, Abubakar Mustapha da tsohon kwamishina a jihar Kaduna, Rabiu Bako duk sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
![Ganduje ya yi babban kamu a APC bayan sauya shekar mataimakin gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1ede669d0a6d58d5.jpeg?v=1)
Philip Shaibu, mataimakin gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya watsar da jam'iyyar PDP a jihar tare da komawa APC yayin da Abdullahi Ganduje ya karbe shi.
![2027: Ɗan takarar shugaban kasa da ya sha kaye ya gindaya sharudan tafiya da Atiku](https://cdn.legit.ng/images/190x107/48059797c9e1d36e.jpeg?v=1)
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter Obi ya yi magana kan hadaka da jam'iyyun adawa domin kifar da gwamnatin Bola Tinubu inda ya gindaya sharuda.
![Ndume ya magantu kan barin APC zuwa PDP bayan dakatar da shi daga mukaminsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a47390efe82c1f73.jpeg?v=1)
Sanata Ali Ndume da ke wakiltar Borno ta Kudu ya yi martani kan bukatar ya sauya sheka zuwa PDP ko kuma wata jam'iyya kamar yadda aka sanar da shi.
![Kalamai a kan gwamnatin da suka tsumbula Sanata Ndume cikin ruwan zafi a APC da majalisa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8e4d3671314cbb40.jpeg?v=1)
Ali Ndume ya na ganin barayi su ka zagaye shugaban kasa Bola Tinubu duk da kyakkyawar niyyarsa.Saboda haka ya zama wanda aka dakatar a Majalisar dattawa
![An shiga fargaba bayan kazamin hari kan dan takarar gwamna a APC, an rasa rai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9504c2f36caf4aeb.jpeg?v=1)
Miyagu sun kai mummunan hari kan dan takarar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo inda suka YI sanadin mutuwar dan sanda da ke tsaronsa.
![El Rufa'i: Jagoran yakin zaben Tinubu ya fadi yadda APC ta dauko hanyar wargajewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7b104828c91f05b8.jpeg?v=1)
Jigon jam'iyyar APC, Jesutega Onokpasa ya nuna fargaba kan wargajewar APC a Najeriya idan aka cigaba da nuna wariya ga irin Yahaya Bello da Nasir El-rufa'i.
APC
Samu kari