Aikin Hajji
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano ta ce a yau Talata jirgin farko dauke da wadanda su ka kammala aikin hajjin bana kimanin 554 za su iso gid.
Hukumar NSCDC ta kama wani mutum mai suna Ganiyu Yusuf Olalekan da ya karbi kudi N4.5m domin samar da kujerun Hajji guda uku ga Ibrahim Mustapha.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar wata Hajiya 'yar jihar Neja a kasa mai tsarki yayin gudanar da aikin Hajjin bana na shekarar 2024. Ta rasu ne a birnin Makkah.
Wasu Alhazai mutum biyu na jihar Kebbi sun riga mu gidan gaskiya. Gwamnatin jihar ta tabbatar da rasuwarsu inda ta mika sakon ta'aziyya bisa wannan rashi.
Mai shari’a K.B. Olawoyin na babbar kotun Oyo ya haramtawa Sarkin Ogbomoso, Oba Afolabi Ghandi Olaoye tsige babban limamin Ogbomoso, Sheik Teliat Yunus Ayilara.
Sarkin Ogbomoso da ke jihar Oyo, Oba Afolabi Ghandi ya kalubalanci limamin masallacin Juma'a kan saba ka'idar da suka yi kafin nada shi mukami a jihar.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun sanar da rasuwar wasu mahajjatan Najeriya da dama yayin aikin hajjin bana na shekarar 2024 da muke ciki daga jihohi daban-daban.
Hukumar NAHCON ta jinjinawa mahajjaci mai suna Muhammad Na'Allah daga yankin Gummi a jihar Zamfara da ya mayar da kudin tsintuwa da suka kai €1,750.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya bukaci majalisar tarayya da ta binciki tallafin N90bn da gwamnatin tarayya ta ba hukumar NAHCON domin hajjin bana.
Aikin Hajji
Samu kari