Aikin Hajji
NDLEA ta kai samame a otal din Emerald dake unguwar Ladipo a jihar Legas inda aka kama wasu alhazan Najeriya suna kokarin hadiye hodar iblis gabanin tashinsu.
Mahukunta a kasar Saudi Arabia sun roki ɗaukacin musulmai na ƙasa su fara fita duban jinjirin watan Babbar Sallah daga gobe Alhamis, 29 ga watan Dhul Qa'adah, 1445H.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun bayyana cewa kimanin maniyyata ‘yan kasashen waje miliyan daya ne suka isa aikin hajjin bana yayin aka kirkiri kwagirin Nusuk.
Kasar Saudiyya ta saka taran sama da N39m ga masu zuwa aikin Hajji ba tare da izini ba. Hukumomi sun ce dokar za ta yi aiki a kan bako da dan kasa.
Hukumomin kasa mai tsarki sun gargadi maniyyatan aikin hajjin bana da cewa za a fuskanci tsananin zafi a aikin hajjin bana da za a fara ranar Yuni 14.
Mahajjata 4,000 ne suka tashi daga Kaduna zuwa Saudiyya domin gudanar da Hajjin bana. Gwamnan jihar Uba Sani ya umurci jami'an hukumar alhazai su kula da su
Hukumar jin daɗin alhazai ta ƙasa (NAHCON) ta bayyana cewa za a ci gaba da aikin jigilar maniyyatan aikin hajjin bana 2024 zuwa Saudiyya ba tare da matsala ba.
Mahajjata da suka fito daga birnin Abuja sun yi zanga zanga a kasar Saudiyya bisa zargin hukumar mahajjata ta kasa da rage musa dala 100 cikin kudin guzuri.
Shahararraiyar kungiyar kare hakkin musulmi ta Najeriya (MURIC) ta bayyana takaici kan yadda yajin aikinNLC zai shafi musulmin Najeriya yayin jigilarsu.
Aikin Hajji
Samu kari