Aikin Hajji
Hukumomin kasa mai tsarki sun gargadi maniyyatan aikin hajjin bana da cewa za a fuskanci tsananin zafi a aikin hajjin bana da za a fara ranar Yuni 14.
Mahajjata 4,000 ne suka tashi daga Kaduna zuwa Saudiyya domin gudanar da Hajjin bana. Gwamnan jihar Uba Sani ya umurci jami'an hukumar alhazai su kula da su
Hukumar jin daɗin alhazai ta ƙasa (NAHCON) ta bayyana cewa za a ci gaba da aikin jigilar maniyyatan aikin hajjin bana 2024 zuwa Saudiyya ba tare da matsala ba.
Mahajjata da suka fito daga birnin Abuja sun yi zanga zanga a kasar Saudiyya bisa zargin hukumar mahajjata ta kasa da rage musa dala 100 cikin kudin guzuri.
Shahararraiyar kungiyar kare hakkin musulmi ta Najeriya (MURIC) ta bayyana takaici kan yadda yajin aikinNLC zai shafi musulmin Najeriya yayin jigilarsu.
Kungiyar masu jigilar mahajjata ta kasa AHOUN ta bukaci kungiyoyin NLC da TUC sun dakatar da yajin aiki saboda kaucewa taba addini da jawo wa mahajjata asara.
Maniyyatan Najeriya sun shiga cikin halin rashin tabbas yayin da kungiyoyin kwadago suka fara yajin aiki. An hana jirage jigilar maniyyatan zuwa Saudiyya.
Gwamnatin jihar Yobe karkashin Mai Mala Buni ta tabbatar da biyan kuɗin da ta yiwa alhazan jigar alkawari, an kamma kwashe su zuwa ƙasa mai tsarki.
Hukumar NAHCON ta bukaci maniyyatan Najeriya da suka isa Makkah da su nemi taimakon likitoci daga duk wani asibitin gwamnatin Saudiyya idan bukatar hakan ta taso.
Aikin Hajji
Samu kari