Jami'ar Ahmadu Bello
Kungiyar malaman jami'a ta kasa, ASUU ta gudanar da zanga zanga a dukkan jami'o'in kasar tare da Allah wadai da maganar bashi da gwamnatin Tinubu za ta ba su.
Sheikh Dr Jamilu Yusuf Zarewa na jami'ar ABU ya bayyana wuraren da saurayi ya kamata ya kalla a jikin macen da ya kamata ya aura a addinin Musulunci.
Rundunar 'yan sandan jihar Filato za ta gurfanar da mutum 22 da ake zargi da hannu wajen kashe matafiya masu tafiya daurin aure daga Zariya zuwa Filato.
ASUU ta fara janye ayyuka a jami'o'in Najeriya saboda jinkirin albashin watan Yuni, 2025, ta ce za ta aiwatar da tsarin "ba albashi, babu aiki" har sai an biya su.
Cibiyar nazari ta QS ta fitar da jerin fitattun jami'o'in masu nagarta na duniya daga kasashe sama da 100. jami'ar ABU, UNILAG da UI ne suka samu shiga a Najeriya.
Malaman jami'a sun koka kan rashin samun albashin watan Mayu bayan kusan mako daya da karewar wata. Abdelghaffar Amoka ya ce sun shiga sallah ba albashi.
Shugaba Tinubu ya yi jimamin rasuwar Farfesa Chukkol, masanin shari’a daga ABU Zaria, yana mai jinjina ga gagarumar gudunmawarsa a fannin ilimi da shari’a.
Idan ana zancen manyan makarantu na jami'a a duniya, ba a maganar na Najeriya. Akwai jami'o'i a Afrika da suke abin yabo da ya kamata a yi koyi da su a nan.
Tsohon mai ba da shawara ga shugaban kasa, Reno Omokri, ya lissafa wasu kwasa kwasai da matasan Najeriya ya kamata su karanta a jami'a saboda suna da amfani.
Jami'ar Ahmadu Bello
Samu kari