Afrika ta kudu
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar raya kasashen Afrika ta Yamma ta bayyana matsayarta a kan zargin cewa ana kisan kare dangi a kan kiristocin Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda wasu daga cikin shugabannin wasu ƙasashe a Afrika suka shafe shekaru sama da 30 suna mulki ba tare da sun taba sauka ba.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa rundunar sojojin kasar Madagascar ta karɓi mulki bayan majalisar dokoki ta tsige shugaba Andry Rajoelina daga mukaminsa.
A labarin nan, za a ji cewa kotu a Zambia ta yi kakkausan suka ga masu tsafi da sihiri bayan an kama wasu da yunkurin kashe Shugaban Kasar, Hakainde Hichilema.
Wani kunkuru mai shekaru 196 da ke zaune a Prison Island a Zanzibar, ya yi hasashen cewa Najeriya za ta lallasa Afrika ta Kudu a wasan shiga gasar cin kofin duniya.
Kasar Faransa ta dawo da kokon kawunan wasu sarakuna daga kasar Madagascar bayan shafe shekaru 128 da aka kashe su lokacin mulkin mallaka a kasar.
A labarn nan, za a ji cewa kasar Burkina Faso da ke a karkashin mulkin soja ta haramta duk wata alakar soyayya ko aure a tsakanin jinsi daya, ta fitar da hukunci.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iiar adawa ta ADC ta bayyana cewa duk da an ruwaito samun bunkasar alkaluman tattalin arzikin GDP, Najeriya na cikin talauci.
Tun bayan sanar da rasuwar tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, shugabannin duniya suka fara turo sakon ta'aziyya da alhinin wannan babban rashi.
Afrika ta kudu
Samu kari