![Fitaccen jarumin Nollywood, Olu Jacobs ya rigamu gidan gaskiya?](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8e27f1a39ce67135.jpeg?v=1)
Abun Bakin Ciki
![Fitaccen jarumin Nollywood, Olu Jacobs ya rigamu gidan gaskiya?](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8e27f1a39ce67135.jpeg?v=1)
![Mutane 3 sun mutu, gidaje 50 sun lalace yayin da ruwan sama ya yi barna a jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8d77b389f271f1b8.jpeg?v=1)
![Allah ya yiwa tsohon babban hafsan tsaron Najeriya, Ibrahim Ogohi rasuwa a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2a08b12a42c4b4d3.jpeg?v=1)
![Borno: Mutane sun mutu bayan wata ta kai harin bam kan masu zaman makoki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ded4ccdfaf58e5e4.jpeg?v=1)
![Kano: Ana fargabar mutane sun mutu yayin da gini ya rufta kansu ana ruwan sama](https://cdn.legit.ng/images/360x203/71207a7474f30283.jpeg?v=1)
![Gini ya rufta kan mutane 2 a Abuja, gwamnati ta dauki matakin gaggawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6392642bf9f4324a.jpeg?v=1)
![Ministar Tinubu ta yi rashi, Buhari ya kadu da rasuwar da aka yi mata](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8a89efed747647fa.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura sakon taa'aziyya kan rashin da karamar Ministar harkokin 'yan sanda, Hajiya Imaam Sulaiman-Ibrahim ta yi.
![Kano: Masallata sun rasa ransu bayan tirela ta bi kansu ana tsaka da jam'in Juma'a](https://cdn.legit.ng/images/190x107/71207a7474f30283.jpeg?v=1)
Akalla masallata 14 ne suka rasa rayukansu suna tsaka da sallah a masallacin Juma'a bayan tirela ta hau kansu a karamar hukumar Kura da ke jihar Kano.
![Mummunan gobarar dare ta tashi a kasuwar Abuja, an gargadi mazauna yankin Karu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2fefdb62e5c605d5.jpeg?v=1)
A yammacin ranar Alhamis ne gobara ta tashi a kasuwar Karu da ke Abuja. Gobarar wadda ba a iya shawo kanta nan take ba, an ce ta shafi wani sashe na kasuwar.
![Kano: Adadin mutanen da suka mutu sakamakon harin da aka kai Masallaci ya ƙaru](https://cdn.legit.ng/images/190x107/71207a7474f30283.jpeg?v=1)
Rahotanni sun nuna cewa zuwa yanzu mutum 23 sun rasu sakamakon harin wuta da aka kai masallaci a Larabar Abasawa da ke ƙaramar hukumar Gezawa a Kano.
![Yobe: Wata matar aure ta soka wa mijinta wuƙa har lahira, ta yi bayanin abin da ya faru](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ad8c30cd4ccd80ad.jpeg?v=1)
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Yobe ta kama wata matashiyarmatar aure mai suna Zainab Isa bisa zargin hallaka mijinta Ibrahim Yahaya a Damaturu.
![Kwantai: Wani bawan Allah ya ceto Aisha mai abinci daga tafka asara a Bauchi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a48e09f053d376bc.jpeg?v=1)
Bayan korafin Hajiya Aisha mai dafa abinci daga jihar Bauchi, wani bawan Allah ya sayi abincin gaba daya bayan ta nemi taimakon jama'a kan yaudararta da ka yi.
![Gobara ta kama a matatar man Dangote, Kamfanin ya yi martani kan lamarin](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aad79e96b59dc8cb.jpeg?v=1)
Kamfanin Dangote ya tabbatar da cewa wani bangare na matatar mai ya kama da wuta a jihar Lagos a yau Laraba 26 ga watan Yunin 2024 inda ya ce an shawo kan matsalar.
![Bidiyo: Wata mata ta nemi taimakon ƴan Arewa, ta faɗi yadda wani mutumi ya cuce ta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a48e09f053d376bc.jpeg?v=1)
Wata mata mai suna, Hajiya Aisha ta nemi ƴan Arewa su kawo mata ɗauki yayin da wani mutumi ya yaudareta ta dafa abincin sadaƙa na mutum 9800 a jihar Bauchi.
![Mutuwar alkalin babbar kotun Najeriya ya jawo tsaiko a tarin shari'o'i, an samu bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dedc4cb075cfbacb_w.jpeg?v=1)
Mutuwar Mai shari’a Adegboye Gbolagunte na babbar kotun jihar Oyo, ta kawo cikas ga ci gaba da shari’a da dama a galibin kotunan jihar a ranar Talata.
Abun Bakin Ciki
Samu kari