Abun Bakin Ciki
Ambaliya ta mamaye yankunan Ogidi da Ogbaru a Anambra bayan ruwan sama mai karfi, gidaje da gonaki sun nutse, gwamnati ta dauki matakan gaggawa don taimakawa jama’a.
Bayan kwanaki 100 da rasuwarsa, an fara shirye-shiryen birne tsohon gwamnan jihar Kwara, Cornelius Olatunji Adebayo wanda ya rasu yana shekaru 84 a duniya.
Rundunar Yan Sandana Jihar Bauchi ta fara gudanar da bincike domin gano abin da ya yi ajalin wata matashiyar budurwa yar shekara 24, Fatima Salihu.
Kwamishinan ‘yan sanda a Ondo, Adebowale Lawal, ya ce an samu bindigogi, harsasai da magungunan tsafi daga hannun wadanda ake zargi da shirin kashe Sarki.
Ana zargin tirelar simintin Dangote ta haddasa mummunan hatsari a jihar Ogun inda mutum biyar suka mutu bayan ta rasa birki ta buge adaidaita sahu a Papalanto–Ilaro.
Shugaba Donald Trump na Amurka da Firayim Ministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun bayyana shirin zaman lafiya mai matakai 20 a Fadar White House.
An shiga tashin hankali a karamar hukumar Ose da ke jihar Ondo yayin da wasu matasa suka lakadawa sarki da dansa dukan tsiya, suka nemi yiwa matar sarki tsirara.
Rundunar Yan Sanda a jihar Delta ta fara gudanar da bincike kan mutuwar wata yar kasar Amurka da ta zo Najeriya wurin saurayinta, an kama masoyinta a Warri.
Rahotanni daga jihar Ogun sun bayyana cewa wata tanka da ta dauko man fetur ta fashe a kan totin Abeokuta zuwa Sagamu, ana fargabar mutane da dama sun mutu.
Abun Bakin Ciki
Samu kari