Abun Bakin Ciki
Manjo Muhammad Adamu (mai ritaya) ya tabbatar da rasuwar mahaifinsa, Farfesa Adamu Baikie, wanda shi ne farfesa na farko a fannin ilimi a Arewacin Najeriya.
Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya ayyana zaman makoki na kwanaki uku domin jimamin rasuwar mataimakinsa, Sanata Ewhrudjakpo, wanda ya rasu jiya Alhamis.
Kotun Koli ta rusa afuwar da Shugaba Bola Tinubu ya yi ga Maryam Sanda, ta tabbatar da hukuncin kisa da kotu ta yi mata kan kashe mijinta da ta yi.
PDP ta tabbatar da mutuwar mataimakin gwamnan Bayelsa, Sanata Lawrence Ewhrudjakpo, bayan ya yanke jiki ya fadi a ofishinsa a ranar Alhamis din nan.
Wani hadimin mataimakin gwamnan jihar Bayelsa, Mr. Doubara Atasi, ya tabbatar da cewa Sanata Lawrence Ewhrudjakpo yana cikin mawuyacin hali a asibiti.
Fargaba ta mamaye birnin Yenagoa bayan mataimakin gwamnan Bayelsa, Sanata Lawrence Ewhrudjakpo, ya yi kife a cikin ofishinsa, an garzaya da shi asibiti.
Rundunar ‘yan sanda ta Lagos ta karyata jita-jitar cewa jami’in da ake yadawa a bidiyo an kama shi yana sata, tana bayyana cewa an kai masa hari ne yayin aiki.
Rundunar hadin gwiwa ta sojojin Jamhuriyar Benin, sojojin saman Najeriya da dakarun Faransa sun dakile yunkurin juyin mulki a ranar Lahadi da ta gabata.
Gwamna Umaru Bago na jihar Neja ya samu halartar jana'izar Hakiya Talatu Abubakar, kanwar tsohon shugaban Najeriya a mulkin soja, Janar Abdulsalami Abubakar.
Abun Bakin Ciki
Samu kari