Abun Bakin Ciki
Majiyoyi sun tabbatar da cewa an yi garkuwa da tsohon Ministan Wuta, Adebayo Adelabu, tare da tagwayen ‘ya’yanta a Ibadan, abin ya tayar da hankali.
Iyalan ɗalibai da malamai da aka sace a Oriire da ke jihar Oyo sun ƙi karɓar shinkafa da kuɗi daga gwamnati, suna neman a dawo musu da yaransu cikin gaggawa.
Jita-jitar cewa masu katin rigakafin COVID-19 za su karɓi tallafin N75,000 ta haddasa cunkoso a sakatariyar ƙaramar hukumar Gumel da ke jihar Jigawa.
Yan sanda a jihar Cross River sun kama wata mata mai suna Agnes Peter da fasto Samson Dago bayan mutuwar diyarta Nancy Peter mai shekaru 14 a Boki.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya tura sakon ta'aziyyabayan ya samu sakon rasuwar tsohon kwamishinan albarkatun ruwa da raya karkara, Dr. Mahmoud Baffa.
Al’ummar Ilesha-Baruba da ke Baruten sun shiga cikin tashin hankali bayan kashe malamin addinin Musulunci, Alfa Iliyasu, wanda aka sare har lahira a gidansa.
Yan ta'adda sun kashe Kansila mai wakiltar Jangebe, Muslim Habibu, da Daraktan Tsare-tsare na Talata Mafara, Jamilu Sani, bayan kwanaki goma da sace su.
kasar Ukraine ta sanar da mutuwar wani ɗan Najeriya mai suna Ayebusiwa Olabode Victor yayin da yake yaƙi tare da dakarun kasar Rasha a yankin Kharkiv.
Gwamnatin jihar Ekiti ƙarƙashin jagorancin Biodun Oyebanji, ta yi jimamin rasuwar Alawe na Ilawe Ekiti, Oba Adebanji Alabi, ta yabawa gudunmawarsa ga al’umma.
Abun Bakin Ciki
Samu kari