Abun Bakin Ciki
Solomon Dalung ya bukaci Tinubu ya bayyana dalilin barin bayanan firamare da sakandare a takardun INEC, yana mai jaddada muhimmancin bayyana gaskiya.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
An gano gawar Fasto Samuel Opeyemi a Ajaokuta, Kogi, yan sanda sun fara bincike domin gano tare da cafke wadanda suka kashe limamin cocin Katolika.
Iyalan marigayi Aguiyi-Ironsi sun bukaci gwamnatin tarayya ta ba su hakuri, diyya da sulhu, suna cewa an kashe shi ba tare da ya aikata laifin ba.
Kanar Mohammed Ma’aji ya bayyana dalilan da suka sa ake zarginsa da shirin juyin mulki, tare da yadda jami'an soja suka yi masa tarko suka kama shi.
Kungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya ta yi alhinin rasuwar tsohon Ministan Kudi, Alhaji Abubakar Alhaji, tana yabawa irin gudummawar da ya bayar ga ci gaban kasa.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Tsohon alkalin Babbar Kotun Tarayya, Mai shari'a Baba Gana Ashigar, ya rasu a Maiduguri bayan gajeruwar rashin lafiya, lamarin da ya jawo alhini.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta sanar da rasuwar tsohon AIG Adeleke Taiwo Olatunde da CP Hassan Saleh Gwani tare da yabawa gudummawar da suka bayar.
Abun Bakin Ciki
Samu kari