
Abun Bakin Ciki







Akalla mutane 10 su ka rasa rayukansu yayin da su ke tafiya zuwa taron siyasa a jihar Kogi, wadanda su ka rasa rayukan nasu 'yan jam'iyyar SDP ne a jihar.

Tsohon kwamishinan 'yan sanda a Najeriya, Fatai Shittu Adio ya rasu ya na da shekaru 73, Fatai dan asalin jihar Kwara ne wanda ya yi a jihohi da dama.

Tsohon gwamnan soja na jihar Ondo, Manjo Janar Ekundayo Opaleye ya riga mu gidan gaskiya a yau Asabar 18 ga watan Nuwamba a Abeokuta na jihar Ogun.

Shahararren malamin addinin Musulunci, Imam Saidu Abubakar ya riga mu gidan gaskiya da safiyar yau Juma'a 17 ga watan Nuwamba a birnin Gombe da ke jihar..

Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta kama wani matashi daga kauyen Madakiya da ke karamar hukumar Zangon Kataf kan kashe mahaifinsa saboda ya bayyana a mafarkinsa.

An shiga wani irin yanayi a Jami'ar OAU da ke jihar Osun bayan tsintar gawar lakcara a ofishinsa, marigayin mai suna Dakta Ayo ya mutu a jiya Talata.

An shiga jimami bayan rasuwar shahararren matashin mawaki mai suna Oladipopu Olabode Oladimeji da aka fi sani da Oladips wanda ya rasu a daren jiya Talata.

Gwamnatin jihar Osun ta fitar da sanarwa inda take fayyace gaskiyar wani faifan bidiyo da ake yadawa cewa Gwamna Adeleke na Osun yaki gaisawa da Ooni na Ife.

A jiya ne wani mai mota ya yi ajalin 'yan mata biyu masu sharan titi a Legas yayin kauce wa jami'an LASTMA, ya mika wuya a daren jiya Litinin 13 ga watan Nuwamba.
Abun Bakin Ciki
Samu kari