Abun Bakin Ciki
Malamin Musulunci kuma shahararren Farfesa a Ilorin, Yusuf Lanre Badmus, ya rasu a ranar 30 ga Janairu 2026, Gwamnan Kwara ya yi ta’aziyya ga iyalansa.
Wani mummunan lamari ya faru a masallacin Ummu Haani Adigun da ke birnin Osogbo a jihar Osun, inda aka yi wa wani duka har lahira bayan sallar asuba.
Gwamnatin jihar Bayelsa ta tabbatar da hatsarin wata mota da ke dauke da masu zuwa jana'izar marigayi mataimakin gwamna, Sanata Lawrence Ewhrudjakpo.
Rahotanni sun nuna cewa yan sanda sun kama wani limamim masallacin Juma'ada mutane uku bisa zargin kisan wani mai fenti bayan ya je sallar da asuba.
Ƙungiyar mata Musulmi ta yi gargaɗi kan barazana ga Musulman Igbo, musamman mata masu hijabi, tare da bayyana halin da mata masu nakasa ke ciki a yanzu.
A wata kotun shari’ar Musulunci a jihar Aceh, Indonesia ta hukunta namiji da mace da bulala 140 bisa laifin zina da shan barasa wanda ya saba dokoki.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya fadi a Ankara, Turkiyya, yayin ziyarar aiki tare da Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan. Rahotanni na ci gaba.
Iyalan marigayi Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi sun gargadi wandada suka sayi filaye su bayyana kafin 31 ga Janairu 2026, domin a yanka musu filayensu.
Jihar Kano ta sha fuskantar kisan gilla a shekarun baya, lamarin da ya janyo hankalin al’umma sakamakon yadda ake aikata su, musamman a cikin gidajen jama’a da rana.
Abun Bakin Ciki
Samu kari